• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

by Abubakar Abba
3 years ago
Rogo

Wasu manoman Rogo a kasar nan na fuskantar kalubalen samun ingantaccen tushen Rogon da za su shuka a gonakan su, musamman domin su samu yin girbi mai dimbin yawa kari da rashin samun kayan aiki na zamani daga daga gun gwambatin tarayya da na jihohin da ke a kasar nan.

Har ila yau, manoman sun kama fuskanci kalubalen wadatacciyar kasar yin noma da rashin gyran kasar noman da rashin kayan noma na zamani da rashin wadatattun kudaden yin noman da sauransu.

  • Bukatar Magidanta Su Sa Ido Kan Yadda ‘Ya’yansu Za Su Yi Bikin Sallah
  • Yadda Kamfanin Huawei Na Sin Ke Fadada Moriyar Fasahar Sadarwa A Tanzania

Sai dai, duk da irin wadannan kalubalen, manoman Rogo a jihar Edo na cike da murna, musamman wajen samun yin girbi mai yawa daga Rogon da suka shuka, inda hakan ya kai jihar a matsayi na Gaba, wajen samar da Rogon mai dimbin yawa.

Shugaban kungiyar manoman Rogo da sarrafa shi zuwa Garin Rogo a jihar ta Edo Donatus Imaghodor ya bayyana cewa, har yanzu manoman na Rogon a jihar samun karin ci gaba a nomansa duk da irin wadannan kalubalen da ake samu wajen yin nomansa.

A cewar shugaban,  akasarin e fuskanta a jihar ta Edo shine karancin kasar yin noma bane yawan samun gobara da rashin wadatattun kudaden da rashin kayan aiki na zamani da sauransu. Imaghodor ya bayyana cewa, zai fi yiwa manoman a jihar sa   sauki idan sun samu kayan nomansa na zamani aiki sa.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

Ya kara da cewa,  manoman sa na fuskantar kalubalen samun kayan nomansa na zamani  duk da cewa, suna samun wadataccen tushensa da ake shukawa sai kuma gobara ta auka a cikin wasu gonakan da manoman sa ke shuka shi.

Shugaban kungiyar ya kara da cewa, akasarin manoman sa na sa samun magungunan yi masa feshi, musamman don dakile yaduwar Ciyawa a cikin gonakan da aka shuka shi, inda  ya bayyana cewa, babu kuma wani tallafi da ke zuwa ga manoman daga gun gwamnatin jihar.

Sai dai, Imaghodor ya sanar da cewa, a wasu lokutan ta hanyar shirin  bunkasa aikin noma na jihar ADP manoman sukan samu taimako da wasu kayan aiki wadanda kuma ba sa isar manoman na Rogon da ke a cikin jihar.

Ya bayyana cewaz har zuwa yanzu, manoman na Rogon a jihar mun yi sa’ a a yanzu, bamu fuskanci kalubalen rashin tsaro ba, musamman rikicin manoma da Fulani Makiyaya.

” Mun yi sa’ a a yanzu,  bamu fuskanci kalubalen rashin tsaro ba, musamman rikicin manoma da Fulani Makiyaya. “

A cewar Imaghodor, idan manoman na Rogon ba su da kayan aikin ma  zamani, za su iya fara yin noman dan kadan, inda ya ce, zai fito ya farawa da noma kadada 100.

Shugaban ya bayyana cewa, ga duk wanda sabo ne zai shiga fannin na noman Rogon dole ne ya ce tabbatar da ya samu gona tukunna da kudi da kayan aiki na zamani.

“Idan manoman  na Rogon ba su da kayan aikin ma zamani, za su iya fara yin noman dan kadan, inda ya ce, zai fito ya farawa da noma kadada 100.’

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI
Noma Da Kiwo

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
Next Post
Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.