• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya

by yahuzajere
2 years ago
in Labarai, Kananan Labarai
0
Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A shirye-shiryen taron masu ruwa da tsaki da take shirin gudanarwa, Hukumar Shige da Fice ta Nijeriya (NIS) reshen Jihar Ribas, ta nemi a karfafa bunkasa kwazon bil’adama ga kwararrun ‘yan Nijeriya masu zaman kansu da ke aiki a bangaren tattalin arziki na Kamfanoni, Kungiyoyi don kawo ci gaban fasaha bisa tanadin gwamnati a tsarin tallafin da ‘yan kasashen waje da kamfanoni ke bayarwa.

Hukumar ta nemi a rika keɓe kaso na musamman don bai wa ɗaliban Nijeriya damar haɓaka ƙwarewar ɗan’adam a kan aiki don ba da damar samun nasarar koyon fasahar aiki kamar yadda aka tsara da kuma sanya su a cikin tanadin Tallafin Kirkiro da Fasaha. Inda hukumar ta NIS ta kara da cewa yawancin ƙwararrun ‘yan Nijeriya ba su samun damar haɓaka kwazon aiki cikin hikima da ɗaukar nauyinsu kamar yadda aka tsara.

Don haka, NIS reshen Jihar Ribas bisa jagorancin Kwanturola Sunday James, ta yunkura domin ganin alakar da ake da da kamfanoni a Jihar Ribas, ya kara zama mai muhimmanci domin ci gaban al’umma, da kawar da takaici da kuma guje wa tabarbarewar kwakwalwa sakamakon rashin gamsuwa da kwazon aiki da kawo wa bangaren sana’o’i ci gaba a cikin gida.

  • NIS Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Zuba Jari A Nijeriya –CI James
  • Ma’aikatar Hukumar Shige Da Fice Ta Nijeriya Na Gayyatar Jarabawar Daukar Aiki

Kwanturolan Hukumar Kula da Shige da Fice ta Jihar Ribas, James Sunday, kamar yadda wata sanarwar manema labarai daga reshen hukumar ta nunar, yana da ra’ayin cewa ya kamata ’yan Nijeriya da suka cancanta su ci gajiyar aikinsu a cikin gida, ka da ya zama ‘yan kasar waje na amfani da su ne kawai sannan idan sun gama su tsere zuwa kasashensu na asali tare da barin ‘yan kasa da neman ayyuka masu gwabi a ketare.

A ganin Kwanturolan, ayyukan da ake bai wa ’yan Nijeriya sai ya zama dan kasar waje yake kula da su, idan dan kasar wajen ne ya fi saninsa, domin a samu damar koyar da ‘yan kasa fasahar wanda shi ne dalili na farko na sashen shirin dalibai a cikin tsarin Tallafin ‘Yan Kasar Waje da Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta amince da shi kuma Hukumar Kula da Shige da Fice ta Nijeriya ta aiwatar.

Labarai Masu Nasaba

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa reshen Jihar Ribas na karfafa gwiwar masana’antu, kamfanoni da kungiyoyi masu zaman kansu na tattalin arzikin kasa da kuma sauran hukumomin bangaren gwamnati da su hada kai da Hukumar Shige da Fice ta Nijeriya don bai wa ’yan Nijeriya ƙwararru damar kara inganta kwarewarsu ta sanin makamar aiki.

Ta kara da cewa, domin samar da kyakykyawan aiki na ilimi da samar da aikin yi, dole ne a yaki matsalar tabarbarewar kwakwalwa musamman ga kwararrun ‘yan Nijeriya da ke da aikin yi don karfafa ingantaccen ilimi da ilmantarwa maimakon ba da shaidar karatu kawai, “Shawarar hakan tana cikin shirye-shiryen taron wayar da kan masu ruwa da tsaki a jihar ta Ribas.” In ji NIS reshen jihar.

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Harbe Mutum 3 A Wani Hari A Amurka

Next Post

Bai Kamata A Ba Emefiele Hutun Zuwa Karo Karatu Ba –Matawalle

Related

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta
Ra'ayi Riga

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

3 hours ago
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci
Labarai

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

5 hours ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

6 hours ago
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje
Labarai

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

7 hours ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Labarai

GORON JUMA’A 09/05/2025

8 hours ago
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 
Labarai

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

9 hours ago
Next Post
Bai Kamata A Ba Emefiele Hutun Zuwa Karo Karatu Ba –Matawalle

Bai Kamata A Ba Emefiele Hutun Zuwa Karo Karatu Ba –Matawalle

LABARAI MASU NASABA

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.