• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Yaki Da Miyagun Kwayoyi: NDLEA Ta Gurfanar Da Mutum 501 A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
Ranar Yaki Da Miyagun Kwayoyi: NDLEA Ta Gurfanar Da Mutum 501 A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Yaki da Sha da Hana Fataucin Miyagun kwayoyi ta Kasa (NDLEA), ta gurfanar da mutum 501 a kotu, bisa zargin ta’ammali da miyagun kwayoyi a Jihar Adamawa.

Shugaban hukumar a jihar, Femi Samson Agboala, ya sanar da haka a Yola, cikin bikin ranar na duniya, inda ya ce cikin mutum 501 akwai mata 10 da hukumar ta gurfanar gaban kotu.

  • Arsenal Ta Taya Timber Yuro Miliyan 30
  • Gwamnatin Kano Ta Kaddamar Da Dokar Ta-Baci Kan Masu Kwacen Waya

Ya kara da cewa “NDLEA ta gurfanar da mutum 501, ta taimaka wa 357 sun samu lafiya, ta kame haramtattun kwayoyi kilogiram 1,164.700, daga watan Yunin 2022 zuwa Mayun 2023.

“Mun samar da Naira dubu 781,00, daga hannun wadanda kotu ta samu laifin ta’ammali da miyagun kwayoyi, mun shigar ta asusun bai-daya na gwamnatin tarayya.

“Mun cafke mota kirar Corolla, babur mai kafa uku guda biyu, gidan kwana a garin Ngurore, a karamar hukumar Yola ta kudu, bayan mun gano kwayoyi masu nauyin kilogiram 250 an boye su cikin gidan” in ji Agboala.

Labarai Masu Nasaba

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Da yake jawabi a bikin, gwamnan Jihar, Ahmadu Umaru Fintiri, ya ce gwamnatisa na goyon bayan da tallafawa duk wani shirin yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi a jihar.

Gwamnan wanda mataimakiyarsa, Farfesa Kaletapwa G. Farauta ta wakilta, ya kuma shawarci iyayen yara da su rika sa ido da lura da sha’anin yaransu a kowane lokaci.

Ya ce hakan zai taimaka wajen kawo karshen ta’ammali da miyagun kwayoyi a tsakanin matasa.

Ya kuma roki malaman Addini da sarakunan gargajiya da su bada tasu gudumuwar ta hanyar fadakar da matasa illar ta’ammali da miyagun kwayoyi, wanda ya ce hakan zai rage yaduwar haramtattun kwayoyin a cikin jama’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaMiyagun KwayoyiNDLEA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Arsenal Ta Taya Timber Yuro Miliyan 30

Next Post

Yanzu-yanzu: Tinubu Ya Mayar Da NEMA Da NAHCON Ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa

Related

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu
Labarai

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

29 minutes ago
Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 
Labarai

Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

5 hours ago
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto
Labarai

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

7 hours ago
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo
Labarai

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

7 hours ago
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa
Labarai

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

7 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

10 hours ago
Next Post
Yanzu-yanzu: Tinubu Ya Mayar Da NEMA Da NAHCON Ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa

Yanzu-yanzu: Tinubu Ya Mayar Da NEMA Da NAHCON Ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

June 29, 2025
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

June 29, 2025
Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.