• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiya Ta Bukaci Tinubu Ya Yi Watsi Da Kashin Kajin Da Ake Shirin Lika Wa Shugaban NNPC

by Sadiq
2 years ago
Tinubu

Kungiyar ‘Tansparent Leadership Advocacy’ (TLA) ta shawarci shugaban kasa Bola Tinubu da kada ya mayar da hankali kan kudaden da ake kashewa a NNPC karkashin jagorancin Malam Mele Kyari.

Wata sanarwar manema labarai da shugaban kungiyar Dokta Musa Adam ya sanya wa hannu ta bayyana cewa an shirya shirin ne tun bayan dakatar da gwamnan babban bankin Nijeriya (CBN) Godwin Emefiele.

  • Amfanin Man Kade A Gyaran Fatar Jikin Mace
  • ‘Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

Adam, a cikin sanarwar, ya bayyana cewar sabon shirin da kafafen yada labarai ke yi kan kamfanin NNPC da Mele Kyari, an kitsa ne tun bayan kaddamar da aikin hakar danyen mai a yankin Kolmani a Jihar Bauchi da Gombe) a ranar 22 ga watan Nuwamba.

Sanarwar ta kuma yi nuni da cewa, “wasu marasa kishin kasa, sun bullo da sabon salo don shafa bakin jini ga kamfanin NNPC.

Kungiyar ta bayyana cewa “Kyari ya bullo da tsari don inganta mai nagarta a lokacin shugabancinsa. Duk wata NNPC na fitar da jadawalin kudaden da ake kashewa a kafafen yada labarai wanda ba taba yi ba a tarihin tattalin kasar nan.”

LABARAI MASU NASABA

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

TLA, a cikin sanarwar ta kuma bayyana shugaban kamfanin NNPC a matsayin mutum mai tsattsauran ra’ayi, musulmi na musamman, wanda ke jajircewa wajen yin amfani da abin da yake da shi wajen hidimta wa marasa karfi.

Kungiyar ta bukaci shugaba “Bola Tinubu da ya yi watsi da kalaman wasu marasa kishin kasa da ke aiki da kafada da kafada da ’yan jarida don gogawa shugaban NNPC bakin jini a wajen Shugaba Tinubu, musamman a wannan mawuyacin hali da tattalin arzikin Nijeriya ke ciki”.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 
Manyan Labarai

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump
Labarai

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya
Manyan Labarai

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Next Post
Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Magance Tabarbarewar Halin Da Ake Ciki A Ukraine

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Magance Tabarbarewar Halin Da Ake Ciki A Ukraine

LABARAI MASU NASABA

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.