ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiya Ta Bukaci Tinubu Ya Yi Watsi Da Kashin Kajin Da Ake Shirin Lika Wa Shugaban NNPC

by Sadiq
3 years ago
Tinubu

Kungiyar ‘Tansparent Leadership Advocacy’ (TLA) ta shawarci shugaban kasa Bola Tinubu da kada ya mayar da hankali kan kudaden da ake kashewa a NNPC karkashin jagorancin Malam Mele Kyari.

Wata sanarwar manema labarai da shugaban kungiyar Dokta Musa Adam ya sanya wa hannu ta bayyana cewa an shirya shirin ne tun bayan dakatar da gwamnan babban bankin Nijeriya (CBN) Godwin Emefiele.

  • Amfanin Man Kade A Gyaran Fatar Jikin Mace
  • ‘Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

Adam, a cikin sanarwar, ya bayyana cewar sabon shirin da kafafen yada labarai ke yi kan kamfanin NNPC da Mele Kyari, an kitsa ne tun bayan kaddamar da aikin hakar danyen mai a yankin Kolmani a Jihar Bauchi da Gombe) a ranar 22 ga watan Nuwamba.

ADVERTISEMENT

Sanarwar ta kuma yi nuni da cewa, “wasu marasa kishin kasa, sun bullo da sabon salo don shafa bakin jini ga kamfanin NNPC.

Kungiyar ta bayyana cewa “Kyari ya bullo da tsari don inganta mai nagarta a lokacin shugabancinsa. Duk wata NNPC na fitar da jadawalin kudaden da ake kashewa a kafafen yada labarai wanda ba taba yi ba a tarihin tattalin kasar nan.”

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

TLA, a cikin sanarwar ta kuma bayyana shugaban kamfanin NNPC a matsayin mutum mai tsattsauran ra’ayi, musulmi na musamman, wanda ke jajircewa wajen yin amfani da abin da yake da shi wajen hidimta wa marasa karfi.

Kungiyar ta bukaci shugaba “Bola Tinubu da ya yi watsi da kalaman wasu marasa kishin kasa da ke aiki da kafada da kafada da ’yan jarida don gogawa shugaban NNPC bakin jini a wajen Shugaba Tinubu, musamman a wannan mawuyacin hali da tattalin arzikin Nijeriya ke ciki”.

MASU ALAKA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Tinubu
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Tinubu
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Next Post
Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Magance Tabarbarewar Halin Da Ake Ciki A Ukraine

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Magance Tabarbarewar Halin Da Ake Ciki A Ukraine

LABARAI MASU NASABA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Tinubu

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Tinubu

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.