• Leadership Hausa
Thursday, November 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiya Ta Bukaci Tinubu Ya Yi Watsi Da Kashin Kajin Da Ake Shirin Lika Wa Shugaban NNPC

by Sadiq
5 months ago
in Labarai
0
Kungiya Ta Bukaci Tinubu Ya Yi Watsi Da Kashin Kajin Da Ake Shirin Lika Wa Shugaban NNPC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar ‘Tansparent Leadership Advocacy’ (TLA) ta shawarci shugaban kasa Bola Tinubu da kada ya mayar da hankali kan kudaden da ake kashewa a NNPC karkashin jagorancin Malam Mele Kyari.

Wata sanarwar manema labarai da shugaban kungiyar Dokta Musa Adam ya sanya wa hannu ta bayyana cewa an shirya shirin ne tun bayan dakatar da gwamnan babban bankin Nijeriya (CBN) Godwin Emefiele.

  • Amfanin Man Kade A Gyaran Fatar Jikin Mace
  • ‘Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

Adam, a cikin sanarwar, ya bayyana cewar sabon shirin da kafafen yada labarai ke yi kan kamfanin NNPC da Mele Kyari, an kitsa ne tun bayan kaddamar da aikin hakar danyen mai a yankin Kolmani a Jihar Bauchi da Gombe) a ranar 22 ga watan Nuwamba.

Sanarwar ta kuma yi nuni da cewa, “wasu marasa kishin kasa, sun bullo da sabon salo don shafa bakin jini ga kamfanin NNPC.

Kungiyar ta bayyana cewa “Kyari ya bullo da tsari don inganta mai nagarta a lokacin shugabancinsa. Duk wata NNPC na fitar da jadawalin kudaden da ake kashewa a kafafen yada labarai wanda ba taba yi ba a tarihin tattalin kasar nan.”

Labarai Masu Nasaba

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

TLA, a cikin sanarwar ta kuma bayyana shugaban kamfanin NNPC a matsayin mutum mai tsattsauran ra’ayi, musulmi na musamman, wanda ke jajircewa wajen yin amfani da abin da yake da shi wajen hidimta wa marasa karfi.

Kungiyar ta bukaci shugaba “Bola Tinubu da ya yi watsi da kalaman wasu marasa kishin kasa da ke aiki da kafada da kafada da ’yan jarida don gogawa shugaban NNPC bakin jini a wajen Shugaba Tinubu, musamman a wannan mawuyacin hali da tattalin arzikin Nijeriya ke ciki”.

Tags: KungiyaMele KyariNNPCTinubuTLA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Amfanin Man Kade A Gyaran Fatar Jikin Mace

Next Post

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Magance Tabarbarewar Halin Da Ake Ciki A Ukraine

Related

NNPP
Manyan Labarai

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

4 hours ago
Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar
Labarai

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

6 hours ago
Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa
Labarai

Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

7 hours ago
Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa

13 hours ago
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC
Manyan Labarai

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

15 hours ago
Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’
Labarai

Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’

16 hours ago
Next Post
Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Magance Tabarbarewar Halin Da Ake Ciki A Ukraine

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Magance Tabarbarewar Halin Da Ake Ciki A Ukraine

LABARAI MASU NASABA

NNPP

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

November 29, 2023
Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

Ministan Wajen Sin Ya Jaddada Shawarar Kafa Kasashe 2 A Matsayin Hanyar Warware Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

November 29, 2023
Auto Draft

Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

November 29, 2023
Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

November 29, 2023
OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

November 29, 2023
Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

November 29, 2023
Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

November 29, 2023
An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

November 29, 2023
Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

November 29, 2023
Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

November 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.