• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sokoto Za Ta Kashe Biliyan 20.3 Domin Sayen Abinci Da Wasu Ayyuka

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Sokoto Za Ta Kashe Biliyan 20.3 Domin Sayen Abinci Da Wasu Ayyuka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta aminta da kashe tsabar kudi Naira Biliyan 20.3 domin sayen abincin da za a tallafawa al’umma domin rage radadin cire tallafin man fetur da kuma gudanar da wasu ayyuka.

Kwamishinan harkokin Adddini, Jabir Sani Mai- Hula ne ya bayyana hakan bayan kammala taron farko na Majalisar Zartaswar Jihar a karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu, inda ya ce, gwamnatin ta kafa dokar daukin gaggawa kan samar da abinci.

  • Gwamnatin Sokoto Za Ta Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Asalin Jihar 85 A Jami’ar NorthWest

“Majalisar Zartaswar Jiha ta aminta da sayen buhu 57, 000 na shinkafa mai nauyin kilo 50 a kan Naira Biliyan 2.5 da buhu 26, 000 na Gero mai nauyin kilo 100 a kan Naira Biliyan 1.4 wadanda kudinsu suka kama Naira Biliyan 3.9.

“Za a raba su ne a fadin jihar, domin tallafawa al’umma kan radadin janye tallafin man fetur a bisa ga matsin tattalin arziki da ake ciki.” Inji Mai-hula

Kwamishinan ya kara da cewa, Gwamnatin jiha da hadin guiwar Gwamnarin Tarayya sun kuma aminta da saye da raba buhun Masara 44, 000.

Labarai Masu Nasaba

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Ya ce gwamnatin jiha ta bayar da damar sayen motoci 50 kirar Toyota masu daukar mutane 18 da Toyota Camry 20 domin jigilar matafiya a kan kudi naira biliyan 3.4. Ya ce za a yi amfani da motocin a tafiye- tafiyen jihohi da cikin jiha, a yayin da za a yi amfani da motocin Camry wajen jigilar mata zalla a cikin jiha.

Haka ma Majalisar ta ce a bisa ga kokarin gwamnati na magance matsalolin tsaro ta aminta da sayen motoci kirar Toyota Hilux 66 a kan naira biliyan 2.6 wadanda za a rabawa ofisoshin ‘Yansanda a Kananan Hukumomi 23 a yayin da sauran za a rabawa sauran jami’an tsaro.

Kazalika, Majalisar ta aminta da gina gidaje 500 a kan naira biliyan 7.4 a Kalambaina. Za a gina gidaje 300 masu dakuna 3 da kuma 200 masu dakuna 200 a yayin da za a kashe naira biliyan 1.8 domin shimfidawa da gyaran hanyoyi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cire Tallafin feturSokotoTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Yi Dokar Hukunta Masu Kona Alkur’ani A Denmark

Next Post

Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

Related

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

7 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

7 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

8 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

8 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

11 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

12 hours ago
Next Post
Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.