• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sokoto Za Ta Kashe Biliyan 20.3 Domin Sayen Abinci Da Wasu Ayyuka

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Sokoto Za Ta Kashe Biliyan 20.3 Domin Sayen Abinci Da Wasu Ayyuka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta aminta da kashe tsabar kudi Naira Biliyan 20.3 domin sayen abincin da za a tallafawa al’umma domin rage radadin cire tallafin man fetur da kuma gudanar da wasu ayyuka.

Kwamishinan harkokin Adddini, Jabir Sani Mai- Hula ne ya bayyana hakan bayan kammala taron farko na Majalisar Zartaswar Jihar a karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu, inda ya ce, gwamnatin ta kafa dokar daukin gaggawa kan samar da abinci.

  • Gwamnatin Sokoto Za Ta Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Asalin Jihar 85 A Jami’ar NorthWest

“Majalisar Zartaswar Jiha ta aminta da sayen buhu 57, 000 na shinkafa mai nauyin kilo 50 a kan Naira Biliyan 2.5 da buhu 26, 000 na Gero mai nauyin kilo 100 a kan Naira Biliyan 1.4 wadanda kudinsu suka kama Naira Biliyan 3.9.

“Za a raba su ne a fadin jihar, domin tallafawa al’umma kan radadin janye tallafin man fetur a bisa ga matsin tattalin arziki da ake ciki.” Inji Mai-hula

Kwamishinan ya kara da cewa, Gwamnatin jiha da hadin guiwar Gwamnarin Tarayya sun kuma aminta da saye da raba buhun Masara 44, 000.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Ya ce gwamnatin jiha ta bayar da damar sayen motoci 50 kirar Toyota masu daukar mutane 18 da Toyota Camry 20 domin jigilar matafiya a kan kudi naira biliyan 3.4. Ya ce za a yi amfani da motocin a tafiye- tafiyen jihohi da cikin jiha, a yayin da za a yi amfani da motocin Camry wajen jigilar mata zalla a cikin jiha.

Haka ma Majalisar ta ce a bisa ga kokarin gwamnati na magance matsalolin tsaro ta aminta da sayen motoci kirar Toyota Hilux 66 a kan naira biliyan 2.6 wadanda za a rabawa ofisoshin ‘Yansanda a Kananan Hukumomi 23 a yayin da sauran za a rabawa sauran jami’an tsaro.

Kazalika, Majalisar ta aminta da gina gidaje 500 a kan naira biliyan 7.4 a Kalambaina. Za a gina gidaje 300 masu dakuna 3 da kuma 200 masu dakuna 200 a yayin da za a kashe naira biliyan 1.8 domin shimfidawa da gyaran hanyoyi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cire Tallafin feturSokotoTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Yi Dokar Hukunta Masu Kona Alkur’ani A Denmark

Next Post

Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

Related

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato
Da É—umi-É—uminsa

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

8 hours ago
Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a
Labarai

Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

9 hours ago
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson
Labarai

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

10 hours ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Manyan Labarai

Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa – Sanata Natasha

13 hours ago
Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas
Labarai

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

16 hours ago
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos
Labarai

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

17 hours ago
Next Post
Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.