ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sokoto Za Ta Kashe Biliyan 20.3 Domin Sayen Abinci Da Wasu Ayyuka

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
gwamnatin sokoto

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta aminta da kashe tsabar kudi Naira Biliyan 20.3 domin sayen abincin da za a tallafawa al’umma domin rage radadin cire tallafin man fetur da kuma gudanar da wasu ayyuka.

Kwamishinan harkokin Adddini, Jabir Sani Mai- Hula ne ya bayyana hakan bayan kammala taron farko na Majalisar Zartaswar Jihar a karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu, inda ya ce, gwamnatin ta kafa dokar daukin gaggawa kan samar da abinci.

  • Gwamnatin Sokoto Za Ta Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Asalin Jihar 85 A Jami’ar NorthWest

“Majalisar Zartaswar Jiha ta aminta da sayen buhu 57, 000 na shinkafa mai nauyin kilo 50 a kan Naira Biliyan 2.5 da buhu 26, 000 na Gero mai nauyin kilo 100 a kan Naira Biliyan 1.4 wadanda kudinsu suka kama Naira Biliyan 3.9.

ADVERTISEMENT

“Za a raba su ne a fadin jihar, domin tallafawa al’umma kan radadin janye tallafin man fetur a bisa ga matsin tattalin arziki da ake ciki.” Inji Mai-hula

Kwamishinan ya kara da cewa, Gwamnatin jiha da hadin guiwar Gwamnarin Tarayya sun kuma aminta da saye da raba buhun Masara 44, 000.

LABARAI MASU NASABA

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

Ya ce gwamnatin jiha ta bayar da damar sayen motoci 50 kirar Toyota masu daukar mutane 18 da Toyota Camry 20 domin jigilar matafiya a kan kudi naira biliyan 3.4. Ya ce za a yi amfani da motocin a tafiye- tafiyen jihohi da cikin jiha, a yayin da za a yi amfani da motocin Camry wajen jigilar mata zalla a cikin jiha.

Haka ma Majalisar ta ce a bisa ga kokarin gwamnati na magance matsalolin tsaro ta aminta da sayen motoci kirar Toyota Hilux 66 a kan naira biliyan 2.6 wadanda za a rabawa ofisoshin ‘Yansanda a Kananan Hukumomi 23 a yayin da sauran za a rabawa sauran jami’an tsaro.

Kazalika, Majalisar ta aminta da gina gidaje 500 a kan naira biliyan 7.4 a Kalambaina. Za a gina gidaje 300 masu dakuna 3 da kuma 200 masu dakuna 200 a yayin da za a kashe naira biliyan 1.8 domin shimfidawa da gyaran hanyoyi.

gwamnatin sokoto
Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
+ postsBio
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Taƙaddamar Kafa Hukumar Bogi: Tinubu Ya Umarci A Yi Binciken Ƙwaƙwaf
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Shekara 200 Bayan Shehu Ɗan Fodiyo: Hubbarensa Na Ci Gaba Zama Wajen Ziyara Da Neman Tabarruki
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

MASU ALAKA

Auto Draft
Labarai

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026
gwamnatin sokoto
Manyan Labarai

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
gwamnatin sokoto
Labarai

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Next Post
Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

LABARAI MASU NASABA

Auto Draft

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026
gwamnatin sokoto

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
gwamnatin sokoto

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

July 26, 2026
Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

July 26, 2026
gwamnatin sokoto

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Bala Mohammed

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.