• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Diphtheria: Gwamnatin Kano Ta Yi Gargadi Kan Hada Taruka

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Diphtheria: Gwamnatin Kano Ta Yi Gargadi Kan Hada Taruka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ya yi kira ga jama’a da su guji zuwa taruka da ba dole ba domin kare kansu da sauran jama’a daga kamuwa da cutar diphtheria.

Dakta Labaran ya yi wannan kiran ne a cikin wata sanarwa da ya raba wa manema labarai a ranar Laraba.

  • Shirin Tsige Fubara: Gwamnonin PDP Za Su Gana Da Wike A Abuja
  • Hatsarin Kwale-Kwale: Har Yanzu Ana Neman Mutane Sama Da 70 A Taraba – NEMA

A cewarsa, ya zama wajibi wajen wayar da kan jama’a kan wajibcin daukar matakan kariya da nufin dakile yaduwar cutar diphtheria a jihar Kano.

Kwamishinan ya ce cutar diphtheria cuta ce da ke yaduwa ta iska, don haka duk mutumin da ake zargin ya kamu da cutar ko kuma yake dauke da alamun cutar da su ziyarci likita don duba su.

Ya jaddada cewa a guji cudanya ta hanyar musabaha ko atishawa da mutane masu dauke da alamun cutar, inda ya bayyana cewa wadannan su ne manyan hanyoyin yada cutar.

Labarai Masu Nasaba

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

Dakta Labaran ya ba da shawarar cewa idan yaro ne ya kamu da cutar, kada iyaye su bari ya je makaranta su gaggauta kai shi asibiti don yi masa gwaje-gwaje da duba lafiyarsa.

Kwamishinan ya gargadi mutane da su daina hada taruka marasa amfani musamman ganin yadda lokacin sanyi ke karatowa, lamarin da ka iya ta’azzara cutar diphtheria.

Ya kara da cewa idan taro ya zama wajibi, to ya kamata a yi a waje mai ishasshiyar iska.

Dokta Labaran ya bayyana cewa, babbar hanyar kariya daga cutar diphtheria ita ce allurar rigakafi, ya kuma yi kira ga iyaye da su tabbatar da an yi wa ‘ya’yansu masu shekaru hudu zuwa 14 rigakafin sau uku a jere, domin kare su daga kamuwa daga cutar.

Har wa yau ya bayyana cewa idan yaro ya kamu da cutar amai da gudawa, dole ne a yi wa dukkan ‘yan uwansa allurar rigakafi don kare shi daga diphtheria da kuma wasu cututtuka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CutaDiphtheriaGargadigwamnatikano
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yanzu-yanzu: ‘Yansanda Sun Cafke Shugaban NLC, Joe Ajaero A Imo

Next Post

Kotun Daukaka Kara Ta Tsige Suswam Daga Kujerar Sanata 

Related

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga
Manyan Labarai

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

2 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

3 hours ago
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe
Labarai

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

11 hours ago
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake
Labarai

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

13 hours ago
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato
Tsaro

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

14 hours ago
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci
Da É—umi-É—uminsa

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

16 hours ago
Next Post
Suswam

Kotun Daukaka Kara Ta Tsige Suswam Daga Kujerar Sanata 

LABARAI MASU NASABA

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

June 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

June 17, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

June 16, 2025
Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.