• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Daukaka Kara Za Ta Fara Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano A Ranar Litinin

by Sadiq
2 years ago
Kotun

Kotun daukaka kara ta Kano ta sanya ranar Litinin 6 ga watan Nuwamba, 2023, domin sauraren karar da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya shigar, yana kalubalantar hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe ta jihar da ta tsige shi a matsayin gwamnan jihar.

Kotun daukaka kara, a wata sanarwa da aka raba wa manema labarai, ta nuna cewa za a fara sauraren karar mai lamba CA/KN/EP/GOV/KAN/34/2023 a ranar Litinin a kotun daukaka kara da ke Abuja.

  • Gwamna Uba Sani Ya Bayar Da Umurnin Gaggauta Biyan Kudin Wutar Lantarki Na Jami’ar KASU
  • Sake Bude Iyaka: Matsalar Da Manoman Arewacin Nijeriya Za Su Fuskanta

Wadanda ke cikin karar sun hada da Gwamna Yusuf na jam’iyyar NNPP da kuma jam’iyyar adawa ta APC, da dan takararta, Nasir Gawuna, da kuma hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).

Idan dai za a iya tunawa dai kotun ta yanke hukuncin ne, inda ta bayyana dan takararta APC, Gawuna a matsayin wanda ya cancanta ya lashe zaben gwamnan jihar Kano da aka gudanar a ranar 18 ga Maris, 2023.

Kotun ta soke zaben Gwamna Yusuf ne bayan soke kuri’unsa 165,663, inda ta ce INEC ba ta sanya hannu ko tambari ba akan kuri’unsa.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

Idan za a tuna cewa INEC ta bayyana Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaben ranar 18 ga watan Maris bayan ya samu kuri’u 1,019,602 yayin da abokin hamayyarsa Gawuna ya samu kuri’u 890,705.

Sai dai kotun sauraron kararrakin zabe ta soke kuri’u 165,663 daga kuri’un Yusuf, wanda ya sa kuri’unsa suka koma 853,939, wanda hakan ya sa Gawuna ya ba shi tazarar kuri’u 30,000.

Sakamakon haka ne, kotun ta bayyana dan takarar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna tare da umartar INEC da ta janye takardar shaidar cin zaben Yusuf tare da bai wa Gawuna na jam’iyyar APC.

Sai dai Gwamna Yusuf da jam’iyyarsa, NNPP da kuma INEC sun garzaya kotun daukaka kara domin kalubalantar hukuncin da kotun ta yanke.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260
Manyan Labarai

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025
gaza
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
Next Post
Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohoniyi Attah Ado Ibrahim

Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohoniyi Attah Ado Ibrahim

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025
An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

October 28, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Hutun Kwanaki 2 Don Zaɓen Ƙananan Hukumomi

October 28, 2025
Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
gaza

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

October 28, 2025
Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

October 28, 2025
Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025
Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.