• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole A Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Bom A Kaduna -Majalisar Dattawa

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
majalisar kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar Dattawan Nijeriya ta lashi takobin gudanar da bincike kan harin kuskuren da rundunar sojin kasar ta kai, da ya janyo mutuwar mutane da dama a Jihar Kaduna.

Kawo yanzu dai mutane da dama ne suka rasa rayukansu ba, yayin da kuma wasu ke kwance a gadon asibiti ana kula da lafiyarsu.

  • Yawan Yaran Da Ke Fama Da Cututtuka Masu Alaka Da Sassan Jiki Masu Taimakawa Numfashi Ya Ragu A Kasar Sin
  • Tinubu Zai Sake Fuskantar Wata Shari’ar A Kotun Koli Kan Zaben 2023

Sanata Lawal Adamu Usman, (Mr La), shi ne dan majalisar dattawan Nijeriya mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, inda aka kai harin, ya shaida wa BBC cewa al’amari ne da ba za su bari ya wuce ba:

“Wannan abu ne da ba za mu bari ya wuce ba, za mu sa a bincika a gano dalilin da ya sa ake samun irin wannan iftila’i. Mutane na yin ibadarsu a zo a jefa mu su bam, sai mun binciko abin da ya faru kuma a dauki mataki akan wadanda suka kai harin” in ji shi.

Gomman mutane ake fargabar sun rasa rayukansu bayan harin bam da jirgin saman yakin ya kai wa gungun masu Mauludi bisa kuskure a kauyen Tudun Biri da ke Karamar Hukumar Igabi .

Labarai Masu Nasaba

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Sai dai duk da cewa yanki ne da ke fama tashin hankali sakamakon hare-haren ‘yan bindiga amma majalisar dattawan Nijeriya ta danganta al’amarin kan gazawar sojojin kasar wajen tattara bayanan sirri kamar yadda sanata Lawal Adamu Usman ya ce:

“Akwai gazawa wajen tattara bayanan sirri saboda ba bu yadda za a yi ka saki harsashi idan baka tabbatar da wurin da za ka kai harin ba ballantana bam.

Bam babban abu ne kafin a sake shi dole sai an tabbatar da cewa masu garkuwa da mutane ne a wurin. Kuma idan har akwai sakaci to za mu tabbatar cewa an kama mutanen kuma za’a hukuntansu “, in ji shi.

Tun farko Gwmnatin Jihar Kaduna ta kafa kwamitin bincike da aka dorawa alhakin gano abin da ya faru.

Ita ma majalisar dattawan kasar ta ce za ta kafa kwamitin binciken akan alamarin tare da kai dauki ga mutanen da alamarin ya rutsa da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Harin Bam KadunaKauyen Tudun BiriSojojin Nijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fitacciyar ‘Yar Jarida, Aisha Bello Mustapha Ta Rasu

Next Post

Adadin Hatsin Da Aka Girbe A Sin A Bana Ya Kai Matsayin Koli

Related

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

58 minutes ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

1 hour ago
Majalisar Dattawa
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

3 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

4 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

5 hours ago
Majalisar Dattawa
Labarai

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

8 hours ago
Next Post
Adadin Hatsin Da Aka Girbe A Sin A Bana Ya Kai Matsayin Koli

Adadin Hatsin Da Aka Girbe A Sin A Bana Ya Kai Matsayin Koli

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
Majalisar Dattawa

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

September 19, 2025
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

September 19, 2025
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
Majalisar Dattawa

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.