• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Gas Ya Jefa Al’umma Cikin Duhu Da Matsaloli A Bangaren Lantarki A Nijeriya

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
TCN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu sassan Nijeriya sun fada cikin duhu sakamakon karancin iskar gas lamarin da ya kara janyo damuwa da tashin hankali hadi da kara lafta matsaloli kan sha’anin wutar lantarki a Nijeriya.

An rawaito cewa a makon jiya ne gwamnatin Nijeriya da kamfanin rarraba wutar lantarki na Nijeriya suka dauka alhakin karancin samun wutar lantarki a Nijeriya da karancin samun iskar gas a ‘yan makonnin da suka gabata.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Mahalarta Ɗaurin Aure 55, Da Kashe Mutane 3 A Katsina
  • Tabbas Philippines Ba Za Ta Cimma Yunkurinta Na Kafa “Karamar Da’Ira” A Tekun Kudancin Sin Ba

Bugu da kari a ‘yan watannin baya, gwamnatin ta kuma daura alhakin karancin samun iskar gas kan rage yawan wutar lantarkin da babban kamfanin samar da wutar lantarki ta Niger Delta Power Holding Campani (NDPHC) ta yi ga kamfanonin rarraba wutar lantarki.

Samar da wutar lantarki a Nijeriya ya dogara ne kan manyan tekun ruwa da layukan gas.

Duk da tsawon shekaru da aka shafe a Nijeriya ana fitar da makuden kudade, har yanzu lamarin wutar lantarki na fuskantar matsalolin rashin wadatan ‘yan kasa kuma al’umma sun dogara sosai wajen amfani da wutar lantarki wajen gudanar da harkokin rayuwa da daman gaske.

Labarai Masu Nasaba

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

A karshen shekarar 2023 hukumomin da ke sanya ido kan harkoki wuta da NERC sun cewa karancin gas ne babban matsalar da ke shafan lamarin harkokin lantarki a Nijeriya.

Wannan matsalar na zuwa ne a daidai lokacin da Nijeriya ta kasance na da arzikin gas tiriliyan 208.83 kwatankwacin kaso 33 na adadin gas da Afrika ke da shi, a cewar babban jami’in gudanarwar NUPRC, Gbenga Komolafe.

Kamar sauran bangarori a Nijeriya, masana’antar samar da wutar lantarki na fuskantar tulin matsalolin da suke kawo tsaiko ga cigabanta.

Da ya ke ganawa da wata kafa a ranar Litinin, Bokaji Tunji, babban mai bada shawara kan harkokin yada labarai wa ministan lantarki, Adebayo Adebalubu, ya ce, gwamnatin tarayya ta hannanta lamarin shawo kan matsalar karancin gas ga GenCos.

A cewarsa, tunin gwamnatin ta fara tuntubar masu ruwa da tsaki domin shawo kan matsalolin ciki har biyan basukan da GenCos ke bi.

“Ministan yana iyaka bakin kokarinsa wajen ganin an shawo kan matsalar, ciki har da biyan basukan da kamfanoni GenCos ke biya da sauran masu ruwa da tsaki.”

“Ina tabbatar muku ministan zai shawo kan matsalar karancin gas zuwa ga kamfanonin da ke rarraba gas din,” ya shaida.

Kazalika, sakataren kamfanonin lantarki, APGC, Joy Ogaji, ta ce, ba ta da masaniyar cewa gwamnatin tarayya na tattaunawa da GenCos domin shawo kan matsalolin gas.

Ogaji, ta ce, da yiyuwar gwamnatin ta tsara matakan da za a bi wajen shawo kan matsalolin da ke addabar kamfanonin samar da wutar lantarki, NESI.

Shi kuma Kunle Olubiyo, shugaban NCPN, ya daura laifin ga gwamnati, ya ce gwamnati ne kawai za ta yi abubuwan da suka dace wajen samun mafita ga matsalolin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Karancin lantarkiTCN
ShareTweetSendShare
Previous Post

NAHCON Ta Sanar Da Kuɗin Kujerar Hajjin Bana Duk Da Hauhawar Farashin Dala

Next Post

Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

Related

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

1 hour ago
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas
Labarai

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

4 hours ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

5 hours ago
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

8 hours ago
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

20 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

1 day ago
Next Post
Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

August 24, 2025
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.