ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Gas Ya Jefa Al’umma Cikin Duhu Da Matsaloli A Bangaren Lantarki A Nijeriya

by Khalid Idris Doya
2 years ago
TCN

Wasu sassan Nijeriya sun fada cikin duhu sakamakon karancin iskar gas lamarin da ya kara janyo damuwa da tashin hankali hadi da kara lafta matsaloli kan sha’anin wutar lantarki a Nijeriya.

An rawaito cewa a makon jiya ne gwamnatin Nijeriya da kamfanin rarraba wutar lantarki na Nijeriya suka dauka alhakin karancin samun wutar lantarki a Nijeriya da karancin samun iskar gas a ‘yan makonnin da suka gabata.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Mahalarta Ɗaurin Aure 55, Da Kashe Mutane 3 A Katsina
  • Tabbas Philippines Ba Za Ta Cimma Yunkurinta Na Kafa “Karamar Da’Ira” A Tekun Kudancin Sin Ba

Bugu da kari a ‘yan watannin baya, gwamnatin ta kuma daura alhakin karancin samun iskar gas kan rage yawan wutar lantarkin da babban kamfanin samar da wutar lantarki ta Niger Delta Power Holding Campani (NDPHC) ta yi ga kamfanonin rarraba wutar lantarki.

ADVERTISEMENT

Samar da wutar lantarki a Nijeriya ya dogara ne kan manyan tekun ruwa da layukan gas.

Duk da tsawon shekaru da aka shafe a Nijeriya ana fitar da makuden kudade, har yanzu lamarin wutar lantarki na fuskantar matsalolin rashin wadatan ‘yan kasa kuma al’umma sun dogara sosai wajen amfani da wutar lantarki wajen gudanar da harkokin rayuwa da daman gaske.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

A karshen shekarar 2023 hukumomin da ke sanya ido kan harkoki wuta da NERC sun cewa karancin gas ne babban matsalar da ke shafan lamarin harkokin lantarki a Nijeriya.

Wannan matsalar na zuwa ne a daidai lokacin da Nijeriya ta kasance na da arzikin gas tiriliyan 208.83 kwatankwacin kaso 33 na adadin gas da Afrika ke da shi, a cewar babban jami’in gudanarwar NUPRC, Gbenga Komolafe.

Kamar sauran bangarori a Nijeriya, masana’antar samar da wutar lantarki na fuskantar tulin matsalolin da suke kawo tsaiko ga cigabanta.

Da ya ke ganawa da wata kafa a ranar Litinin, Bokaji Tunji, babban mai bada shawara kan harkokin yada labarai wa ministan lantarki, Adebayo Adebalubu, ya ce, gwamnatin tarayya ta hannanta lamarin shawo kan matsalar karancin gas ga GenCos.

A cewarsa, tunin gwamnatin ta fara tuntubar masu ruwa da tsaki domin shawo kan matsalolin ciki har biyan basukan da GenCos ke bi.

“Ministan yana iyaka bakin kokarinsa wajen ganin an shawo kan matsalar, ciki har da biyan basukan da kamfanoni GenCos ke biya da sauran masu ruwa da tsaki.”

“Ina tabbatar muku ministan zai shawo kan matsalar karancin gas zuwa ga kamfanonin da ke rarraba gas din,” ya shaida.

Kazalika, sakataren kamfanonin lantarki, APGC, Joy Ogaji, ta ce, ba ta da masaniyar cewa gwamnatin tarayya na tattaunawa da GenCos domin shawo kan matsalolin gas.

Ogaji, ta ce, da yiyuwar gwamnatin ta tsara matakan da za a bi wajen shawo kan matsalolin da ke addabar kamfanonin samar da wutar lantarki, NESI.

Shi kuma Kunle Olubiyo, shugaban NCPN, ya daura laifin ga gwamnati, ya ce gwamnati ne kawai za ta yi abubuwan da suka dace wajen samun mafita ga matsalolin.

Karancin gas
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Kotu Ta Umarci DSS Ta Mutunta Umarninta Kan Shari’ar Filin Firo Na Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.