ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Gas Ya Jefa Al’umma Cikin Duhu Da Matsaloli A Bangaren Lantarki A Nijeriya

by Khalid Idris Doya
2 years ago
TCN

Wasu sassan Nijeriya sun fada cikin duhu sakamakon karancin iskar gas lamarin da ya kara janyo damuwa da tashin hankali hadi da kara lafta matsaloli kan sha’anin wutar lantarki a Nijeriya.

An rawaito cewa a makon jiya ne gwamnatin Nijeriya da kamfanin rarraba wutar lantarki na Nijeriya suka dauka alhakin karancin samun wutar lantarki a Nijeriya da karancin samun iskar gas a ‘yan makonnin da suka gabata.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Mahalarta Ɗaurin Aure 55, Da Kashe Mutane 3 A Katsina
  • Tabbas Philippines Ba Za Ta Cimma Yunkurinta Na Kafa “Karamar Da’Ira” A Tekun Kudancin Sin Ba

Bugu da kari a ‘yan watannin baya, gwamnatin ta kuma daura alhakin karancin samun iskar gas kan rage yawan wutar lantarkin da babban kamfanin samar da wutar lantarki ta Niger Delta Power Holding Campani (NDPHC) ta yi ga kamfanonin rarraba wutar lantarki.

ADVERTISEMENT

Samar da wutar lantarki a Nijeriya ya dogara ne kan manyan tekun ruwa da layukan gas.

Duk da tsawon shekaru da aka shafe a Nijeriya ana fitar da makuden kudade, har yanzu lamarin wutar lantarki na fuskantar matsalolin rashin wadatan ‘yan kasa kuma al’umma sun dogara sosai wajen amfani da wutar lantarki wajen gudanar da harkokin rayuwa da daman gaske.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

A karshen shekarar 2023 hukumomin da ke sanya ido kan harkoki wuta da NERC sun cewa karancin gas ne babban matsalar da ke shafan lamarin harkokin lantarki a Nijeriya.

Wannan matsalar na zuwa ne a daidai lokacin da Nijeriya ta kasance na da arzikin gas tiriliyan 208.83 kwatankwacin kaso 33 na adadin gas da Afrika ke da shi, a cewar babban jami’in gudanarwar NUPRC, Gbenga Komolafe.

Kamar sauran bangarori a Nijeriya, masana’antar samar da wutar lantarki na fuskantar tulin matsalolin da suke kawo tsaiko ga cigabanta.

Da ya ke ganawa da wata kafa a ranar Litinin, Bokaji Tunji, babban mai bada shawara kan harkokin yada labarai wa ministan lantarki, Adebayo Adebalubu, ya ce, gwamnatin tarayya ta hannanta lamarin shawo kan matsalar karancin gas ga GenCos.

A cewarsa, tunin gwamnatin ta fara tuntubar masu ruwa da tsaki domin shawo kan matsalolin ciki har biyan basukan da GenCos ke bi.

“Ministan yana iyaka bakin kokarinsa wajen ganin an shawo kan matsalar, ciki har da biyan basukan da kamfanoni GenCos ke biya da sauran masu ruwa da tsaki.”

“Ina tabbatar muku ministan zai shawo kan matsalar karancin gas zuwa ga kamfanonin da ke rarraba gas din,” ya shaida.

Kazalika, sakataren kamfanonin lantarki, APGC, Joy Ogaji, ta ce, ba ta da masaniyar cewa gwamnatin tarayya na tattaunawa da GenCos domin shawo kan matsalolin gas.

Ogaji, ta ce, da yiyuwar gwamnatin ta tsara matakan da za a bi wajen shawo kan matsalolin da ke addabar kamfanonin samar da wutar lantarki, NESI.

Shi kuma Kunle Olubiyo, shugaban NCPN, ya daura laifin ga gwamnati, ya ce gwamnati ne kawai za ta yi abubuwan da suka dace wajen samun mafita ga matsalolin.

Karancin gas
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Zaɓen Fidda Gwani Na Gwamna: Ba Za Mu Lamunci Kaƙaba Mana Ɗan Takara A Bauchi Ba – Mambobin APC
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Sanata Buba Ya Janye Daga Takarar Fidda Gwani Ta Gwamnan APC A Bauchi, Ya Zargi Cewa ‘Ɗauki Ɗaura Ake Yi Ba Zaɓe Ba”
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai Na Aikin Hajjin Bana Na Bauchi Ya Rasu A Saudiyya
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Na Bar Harƙoƙin Siyasa Gaba Ɗaya – Ɗan Takarar Gwamnan Bauchi, Air Marshal Saddique Baba

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.