• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Sallar Layya

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Al'adu
0
rago
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum warahmatullah!da fatan an yi Sallah lafiya ,Allah ya maimaita mana, a wannan makon muna dauke ne da tsokacin ku ne a kan yadda kuka gudanar da bukukuwan Sallar Layya. Da abubuwa da ba zaku manta da shi ba? Ga dai irin yadda kuka bayyana ra’ayoyin naku.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Gadiya ga Allah Madaukakin Sarki wanda ya bamu ikon ganin ranar sallah, abinda ba damu mantaba da shi ba shi ne ganin yadda Alhazai suka yi aikin haji a wannan shekara a kasa Mai tsarki duba da yadda tuntashin mu yawanci bamu taba ganin an dakatar da yin aikin ba a kasa Mai tsarki, daga karshe mu mutanen Nigeria mungudanar da sallah cikin koshin lafiya da fatan Allah yamai maita mana ya bamu ladan ibada da mu ka yi Ameen ya Allah.

  • Noman Kashu A Saukake

Baban Khairat
Alhamdulillaah mun gudanar da bukukuwan sallah cikin koshin lafiya, In dai akwai lafiya, shi ne komai

Mahdee Bashir
Sallah mun yi ta lafiya duk da halin da ake ciki na matsin rayuwa don kuwa yawancin ma’aikatan gwamnatin tarayya da na jihiohi basu samu albashi ba amma muna godiya da yake mun yi a cikin koshin lafiya

Aliyu Hassan Kumo
Masha Allah. Hidiman Sallah saidai godiya. Addu’ar mu shine, Allah ya yassare mana al’amura, ya kuma maimaita mana

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A 28-03-2025

GORON JUMA’A 14-02-2025

Shamsuddeen Ahmad Idris
Amin ya Allah. Bikin sallah dai an yi shi yadda aka saba sai dai walwalar cikinsa kam ba kamar yadda ake yi kullum ba. Wasu wuraren ma in kashi ga kamar ba sallah ake yi ba. Ko kamshin nama da da muke ji ya mamaye unguwa gaba daya a lokacin sallah, yanzu kam sai ka wuce gida a kalla uku, kafin kaji kamshi a gida daya. Allah ya kyauta
Abinda ba za mu mantaba kuma shi ne wani hoto da ya zagaya yanar gizo da hoton shugaban kasa zai yanka wani dan karamin rago wai saboda ganin yadda tattalin arziki ya rushe a Nijeriya, tabbas ba zan manta da wannan rainin hankalin ba. Ina mana barka da sallah!!!

Muhd Basheer Sa’ad
Abu mai dadi gare ni da ba zan manta dashi ba shi ne, na yi Sallar idi tare da mai girma Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Mai Girma Sarkin Daura Alhaji Umar Faruk, Allah ya maimaita mana, Amin.

Hadiza Bello Hamza
Alhammdulillah, mun yi Sallah lafiya, da fatan Allah ya karba mana dukkan ibadunmu, ina mika gausuwa ga dukkan ma’aikatan jaridar Leadership Hausaa, Allah ya kara daukaka, amin.

Ahmad Bello Hamza
Mun yi Sallah lafiya kalau, mun gudanar da adu’o’in neman zaman lafiya ga kasar mu Nijeriya, Allah ya kawo mana karshen lamarin matsalar tsaro, Allah ya taimaki jami’an tsaronmu Ya kare mana su


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da ‘Yan Nijeriya Sun San Takurar Da ‘Yan Wasu Ƙasashen Ke Ciki Da Sun Gode Wa Allah —Buhari

Next Post

Kano Ke Kan Gaba Wajen Shan Maltina, In Ji Kabiru Kasim

Related

GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 28-03-2025

1 month ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 14-02-2025

3 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 9-01-2025

4 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 3-01-2025

4 months ago
Dr. Maryam Yola Ta Zama Farfesa Mace Ta Farko Kan Magungunan Gargajiya Da Al’adun Hausa
Al'adu

Dr. Maryam Yola Ta Zama Farfesa Mace Ta Farko Kan Magungunan Gargajiya Da Al’adun Hausa

4 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 12-12-2024

5 months ago
Next Post
maltina

Kano Ke Kan Gaba Wajen Shan Maltina, In Ji Kabiru Kasim

LABARAI MASU NASABA

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.