• English
  • Business News
Monday, October 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Sallar Layya

by Aisha Seyoji
3 years ago
rago

Assalamu alaikum warahmatullah!da fatan an yi Sallah lafiya ,Allah ya maimaita mana, a wannan makon muna dauke ne da tsokacin ku ne a kan yadda kuka gudanar da bukukuwan Sallar Layya. Da abubuwa da ba zaku manta da shi ba? Ga dai irin yadda kuka bayyana ra’ayoyin naku.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Gadiya ga Allah Madaukakin Sarki wanda ya bamu ikon ganin ranar sallah, abinda ba damu mantaba da shi ba shi ne ganin yadda Alhazai suka yi aikin haji a wannan shekara a kasa Mai tsarki duba da yadda tuntashin mu yawanci bamu taba ganin an dakatar da yin aikin ba a kasa Mai tsarki, daga karshe mu mutanen Nigeria mungudanar da sallah cikin koshin lafiya da fatan Allah yamai maita mana ya bamu ladan ibada da mu ka yi Ameen ya Allah.

  • Noman Kashu A Saukake

Baban Khairat
Alhamdulillaah mun gudanar da bukukuwan sallah cikin koshin lafiya, In dai akwai lafiya, shi ne komai

Mahdee Bashir
Sallah mun yi ta lafiya duk da halin da ake ciki na matsin rayuwa don kuwa yawancin ma’aikatan gwamnatin tarayya da na jihiohi basu samu albashi ba amma muna godiya da yake mun yi a cikin koshin lafiya

Aliyu Hassan Kumo
Masha Allah. Hidiman Sallah saidai godiya. Addu’ar mu shine, Allah ya yassare mana al’amura, ya kuma maimaita mana

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

GORON JUMA’A

Shamsuddeen Ahmad Idris
Amin ya Allah. Bikin sallah dai an yi shi yadda aka saba sai dai walwalar cikinsa kam ba kamar yadda ake yi kullum ba. Wasu wuraren ma in kashi ga kamar ba sallah ake yi ba. Ko kamshin nama da da muke ji ya mamaye unguwa gaba daya a lokacin sallah, yanzu kam sai ka wuce gida a kalla uku, kafin kaji kamshi a gida daya. Allah ya kyauta
Abinda ba za mu mantaba kuma shi ne wani hoto da ya zagaya yanar gizo da hoton shugaban kasa zai yanka wani dan karamin rago wai saboda ganin yadda tattalin arziki ya rushe a Nijeriya, tabbas ba zan manta da wannan rainin hankalin ba. Ina mana barka da sallah!!!

Muhd Basheer Sa’ad
Abu mai dadi gare ni da ba zan manta dashi ba shi ne, na yi Sallar idi tare da mai girma Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Mai Girma Sarkin Daura Alhaji Umar Faruk, Allah ya maimaita mana, Amin.

Hadiza Bello Hamza
Alhammdulillah, mun yi Sallah lafiya, da fatan Allah ya karba mana dukkan ibadunmu, ina mika gausuwa ga dukkan ma’aikatan jaridar Leadership Hausaa, Allah ya kara daukaka, amin.

Ahmad Bello Hamza
Mun yi Sallah lafiya kalau, mun gudanar da adu’o’in neman zaman lafiya ga kasar mu Nijeriya, Allah ya kawo mana karshen lamarin matsalar tsaro, Allah ya taimaki jami’an tsaronmu Ya kare mana su

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita
Al'adu

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

September 2, 2025
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A

August 15, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Next Post
maltina

Kano Ke Kan Gaba Wajen Shan Maltina, In Ji Kabiru Kasim

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

October 20, 2025
Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

October 20, 2025
Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

October 20, 2025
Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

October 20, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

October 20, 2025
Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

October 19, 2025
Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025
Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.