• English
  • Business News
Wednesday, June 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Jumma’a

by Sulaiman
3 years ago
in Al'adu
0
Goron Jumma’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanku da Juma’a barkanku da kasance wa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A. Shafin da ke baku damar mika sakon gaishe-gaishenku zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa.

Kafin na je ga sakonnin da nake tafe da su sai na fara mika sakon gaisuwa ta musamman zuwa ga Editana Abdulrazak Yahuza Jere da fatan zai yi juma’a lafiya. Sakon goron juma’a ga ‘Yan uwa da abokan arziki na kusa dana nesa duk ina yi muku fatan alkhairi, Yanzu kuma zan bude kadan daga cikin sakonnin masu karatu kamar haka;

  • INEC Ta Fitar Da Sabbin Ka’idojin Zaben 2023

Sako daga Fadila Aliyu Musa Jihar Kano:
Ina gaida ‘yan uwana wato Aliyu Musa Kamaran Family, ina gaida yarana Aisha Faizu Musa, Yasmin Faizu, ina gaida dukkanin daukacin al’ummar musulmi baki daya.

Sako daga Safna Aliyu Jawabi:
Ina mika sakon gaisuwa ga habibina (Heart owner) kawata Husaina Sani, sahibar raina Nusaiba Nuhu, Sadiya Ahmad Sulaiman (SAS) Yayata Aunty Mairo my Little Safnah.

Sako daga Hafsatu Yusuf Garin Kano unguwar Gadon Kaya:
Da farko ina gaida ni kaina Hafsat Yusuf Muhd (ummi), Gadon kaya ina gaida kawuna engineer ruwasa Ibrahim gamji dake garin marke Jigawa, ina gaida yayyena Sani Yusuf da kuma Salisu Yusuf da Saratu Yusuf. Sai kuma kanne na Hauwa’u Yusuf da Aisha Yusuf da Khadija Yusuf Zahra’u Yusuf, Abdurrashi Yusuf. Babbar gaisuwata ina gaida mahaifiyata Hajiya Maryam da mahaifina Yusuf Muhd, sannan ina gaida masoyina Ibrahim Idris Koki gaisuwa maitarin yawa.

Labarai Masu Nasaba

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

GORON JUMA’A 30-03-2025

Sako daga Pretty Deeje Jamhuriyar Nijer:
ina gaida my babbar Yaya, babbar kawata, aminiyata, kuma kawar Tsokanata My Rabiat.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 08164205067:
Assalam gaisuwar goron juma’a ga mai girma Nut ciyaman na daura da mal. Lawal da mai girma mataimakin sakatare Nut Daura Mal. Habu Popula da sabon ciyaman na Nut ta jahar katsina dan kafin Daura Allah ya taya shi riko, da fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zahra’u Abubakar (Dr Zara) Jihar Kano Nassarawa LGA Gama-D:
Ina mika sakon barka da juma’a na a gareka Ibrahim Muhammad (Abban Ruma) kana da matsayi sosai a zuciyata shiyasa na zabi mika maka sakon gaisuwata a wannan shafin tare a cikin jaridar Leadership kuma Kai kadai Tak!, na rasa kalmomin da zan tattara in fadi irin yadda nake jin ka a cikin zuciya ta, mutum na farko wanda ba zan iya mantawa da shi ba a wannan bangaren jajirtacce akan dukkanin lamura na kalmar nan da hausawa suke cewa shi da ba a san iya wanda yake cin albarkacinsa ba akan ka ne na gaskata ya rabbi ka ginawa mahaifiyar wannan bawa naka gida a Aljannar firddausi da iyayen mu baki daya Allah ya kara mata Lafiya Allah ya faranta mata ya jibanci dukkanin lamuranta.

Sako daga Maryam Abdullahi Jihar Kano:
Ina gaida Khadija Sa’id, Fatima, Amina, Aisha, Zainab, Safiyya, Sajida, Rukayya da khadija kabir da fatan za su yi azumi lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Tsohon Shugaban Jam’iyyar APGA Na Kasa, Umeh, Ya Shiga Jam’iyyar Labour

Next Post

Ba A Nadani Daraktan Yakin Neman Zaben Ahmed Lawan Ba —Orji Kalu

Related

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana
Al'adu

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

1 week ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 30-03-2025

3 weeks ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 16/05/2025

1 month ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 28-03-2025

3 months ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 14-02-2025

4 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 9-01-2025

5 months ago
Next Post
Ba A Nadani Daraktan Yakin Neman Zaben Ahmed Lawan Ba —Orji Kalu

Ba A Nadani Daraktan Yakin Neman Zaben Ahmed Lawan Ba —Orji Kalu

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Yi Satar Amsa Daga Manufofin Buhari – Tinubu

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kwaso ‘Yan Nijeriya Da Suka Maƙale A Isra’ila Da Iran

June 18, 2025
An ÆŠaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna

An ÆŠaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna

June 18, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

June 18, 2025
Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

June 18, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

June 17, 2025
An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

June 17, 2025
Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

June 17, 2025
Sin Ta Cimma Sabuwar Nasarar Bincike Duniyar Wata

Sin Ta Cimma Sabuwar Nasarar Bincike Duniyar Wata

June 17, 2025
Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

June 17, 2025
An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

June 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.