• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Al'adu

Goron Jumma’a

by Sulaiman
3 months ago
in Al'adu
0
Goron Jumma’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanku da Juma’a barkanku da kasance wa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A. Shafin da ke baku damar mika sakon gaishe-gaishenku zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa.

Kafin na je ga sakonnin da nake tafe da su sai na fara mika sakon gaisuwa ta musamman zuwa ga Editana Abdulrazak Yahuza Jere da fatan zai yi juma’a lafiya. Sakon goron juma’a ga ‘Yan uwa da abokan arziki na kusa dana nesa duk ina yi muku fatan alkhairi, Yanzu kuma zan bude kadan daga cikin sakonnin masu karatu kamar haka;

  • INEC Ta Fitar Da Sabbin Ka’idojin Zaben 2023

Sako daga Fadila Aliyu Musa Jihar Kano:
Ina gaida ‘yan uwana wato Aliyu Musa Kamaran Family, ina gaida yarana Aisha Faizu Musa, Yasmin Faizu, ina gaida dukkanin daukacin al’ummar musulmi baki daya.

Sako daga Safna Aliyu Jawabi:
Ina mika sakon gaisuwa ga habibina (Heart owner) kawata Husaina Sani, sahibar raina Nusaiba Nuhu, Sadiya Ahmad Sulaiman (SAS) Yayata Aunty Mairo my Little Safnah.

Sako daga Hafsatu Yusuf Garin Kano unguwar Gadon Kaya:
Da farko ina gaida ni kaina Hafsat Yusuf Muhd (ummi), Gadon kaya ina gaida kawuna engineer ruwasa Ibrahim gamji dake garin marke Jigawa, ina gaida yayyena Sani Yusuf da kuma Salisu Yusuf da Saratu Yusuf. Sai kuma kanne na Hauwa’u Yusuf da Aisha Yusuf da Khadija Yusuf Zahra’u Yusuf, Abdurrashi Yusuf. Babbar gaisuwata ina gaida mahaifiyata Hajiya Maryam da mahaifina Yusuf Muhd, sannan ina gaida masoyina Ibrahim Idris Koki gaisuwa maitarin yawa.

Labarai Masu Nasaba

Goron Juma’a

Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

Sako daga Pretty Deeje Jamhuriyar Nijer:
ina gaida my babbar Yaya, babbar kawata, aminiyata, kuma kawar Tsokanata My Rabiat.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 08164205067:
Assalam gaisuwar goron juma’a ga mai girma Nut ciyaman na daura da mal. Lawal da mai girma mataimakin sakatare Nut Daura Mal. Habu Popula da sabon ciyaman na Nut ta jahar katsina dan kafin Daura Allah ya taya shi riko, da fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zahra’u Abubakar (Dr Zara) Jihar Kano Nassarawa LGA Gama-D:
Ina mika sakon barka da juma’a na a gareka Ibrahim Muhammad (Abban Ruma) kana da matsayi sosai a zuciyata shiyasa na zabi mika maka sakon gaisuwata a wannan shafin tare a cikin jaridar Leadership kuma Kai kadai Tak!, na rasa kalmomin da zan tattara in fadi irin yadda nake jin ka a cikin zuciya ta, mutum na farko wanda ba zan iya mantawa da shi ba a wannan bangaren jajirtacce akan dukkanin lamura na kalmar nan da hausawa suke cewa shi da ba a san iya wanda yake cin albarkacinsa ba akan ka ne na gaskata ya rabbi ka ginawa mahaifiyar wannan bawa naka gida a Aljannar firddausi da iyayen mu baki daya Allah ya kara mata Lafiya Allah ya faranta mata ya jibanci dukkanin lamuranta.

Sako daga Maryam Abdullahi Jihar Kano:
Ina gaida Khadija Sa’id, Fatima, Amina, Aisha, Zainab, Safiyya, Sajida, Rukayya da khadija kabir da fatan za su yi azumi lafiya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Tsohon Shugaban Jam’iyyar APGA Na Kasa, Umeh, Ya Shiga Jam’iyyar Labour

Next Post

Ba A Nadani Daraktan Yakin Neman Zaben Ahmed Lawan Ba —Orji Kalu

Related

Goron Juma’a
Al'adu

Goron Juma’a

2 weeks ago
Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)
Al'adu

Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

3 weeks ago
Goro
Al'adu

Goron Jumu’a

3 weeks ago
Ina Ne Tsiraicin Mace Da Bai Kamata ‘Yar’uwarta Mace Ta Gani Ba? (Fatawa)
Al'adu

Ina Ne Tsiraicin Mace Da Bai Kamata ‘Yar’uwarta Mace Ta Gani Ba? (Fatawa)

4 weeks ago
Goro
Al'adu

Goron Jumu’a

4 weeks ago
rago
Al'adu

Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Sallar Layya

1 month ago
Next Post
Ba A Nadani Daraktan Yakin Neman Zaben Ahmed Lawan Ba —Orji Kalu

Ba A Nadani Daraktan Yakin Neman Zaben Ahmed Lawan Ba —Orji Kalu

LABARAI MASU NASABA

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

August 18, 2022
Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.