• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Saliyo Sun Zanta Game Da Alakar Kasashensu

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Dan majalissar gudanarwar kasar Sin, kuma ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya zanta tare da takwaransa na kasar Saliyo David John Francis ta wayar tarho. Yayin zantawar ta ranar Talata, jami’an biyu sun tattauna game da alakar kasashen su.

Mr. Francis, wanda ya fayyace matsayar kasarsa, ya jinjinawa gwamnatin kasar Sin, da al’ummar Sinawa, bisa tallafi mai daraja da suke baiwa Saliyo, a fannin tattalin arziki, da raya zamantakewar al’umma cikin tsawon shekaru. Jami’in ya ce tun barkewar annobar COVID-19, Sin ta gaggauta tallafawa Saliyo, da sauran kasashe kanana da matsakaita, da kayayyakin da ake bukata domin yaki da annobar.

  • Kwarin Tubalin Tattalin Arzikin Sin Yana Karawa Kamfanonin Waje Kwarin Gwiwar Zuba Jari

Mr. Francis ya bayyana Sin a matsayin kawar da Saliyo ke iya dogaro da ita, don haka kasar sa za ta ci gaba da mara baya ga kasar Sin, a dukkanin al’amura dake da nasaba da moriyar ta, da sauran muhimman batutuwa, kuma Saliyo za ta zurfafa hadin gwiwa da Sin, a sassa daban daban, kana Saliyo na maraba da karin kamfanonin Sin da ke son zuba jari a yankunan ta.

A nasa bangare, Wang Yi ya ce Sin ta gamsu, da yadda a ko da yaushe Saliyo ke mara baya ga dukkanin moriyar kasar Sin, kuma a nata bangaren, kasarsa ke taimakawa Saliyo a fannin kare ikon mulkin kai da ‘yanci, da martabar kasar.

Wang ya kara da cewa, Sin za ta ci gaba da taimakawa Saliyo gwargwadon bukatar kasar, za ta ingiza hadin gwiwa a fannin hakar ma’adanai, da raya harkar noma da ababen more rayuwa, za ta aiwatar da matakan inganta rayuwar jama’a, da karfafa gwiwar kamfanonin Sin, wajen zuba jarin su a Saliyo, da taimakawa kasar a fannin inganta ikon ta na samar da ci gaba, da gaggauta zamanantar da masana’antunta. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Next Post
Ba Mu Taba Tunanin Za Mu Fadi Zaben Osun Ba- Adamu

Ba Mu Taba Tunanin Za Mu Fadi Zaben Osun Ba- Adamu

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.