• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Saliyo Sun Zanta Game Da Alakar Kasashensu

by CMG Hausa
3 weeks ago
in Daga Birnin Sin
0
Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Saliyo Sun Zanta Game Da Alakar Kasashensu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan majalissar gudanarwar kasar Sin, kuma ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya zanta tare da takwaransa na kasar Saliyo David John Francis ta wayar tarho. Yayin zantawar ta ranar Talata, jami’an biyu sun tattauna game da alakar kasashen su.

Mr. Francis, wanda ya fayyace matsayar kasarsa, ya jinjinawa gwamnatin kasar Sin, da al’ummar Sinawa, bisa tallafi mai daraja da suke baiwa Saliyo, a fannin tattalin arziki, da raya zamantakewar al’umma cikin tsawon shekaru. Jami’in ya ce tun barkewar annobar COVID-19, Sin ta gaggauta tallafawa Saliyo, da sauran kasashe kanana da matsakaita, da kayayyakin da ake bukata domin yaki da annobar.

  • Kwarin Tubalin Tattalin Arzikin Sin Yana Karawa Kamfanonin Waje Kwarin Gwiwar Zuba Jari

Mr. Francis ya bayyana Sin a matsayin kawar da Saliyo ke iya dogaro da ita, don haka kasar sa za ta ci gaba da mara baya ga kasar Sin, a dukkanin al’amura dake da nasaba da moriyar ta, da sauran muhimman batutuwa, kuma Saliyo za ta zurfafa hadin gwiwa da Sin, a sassa daban daban, kana Saliyo na maraba da karin kamfanonin Sin da ke son zuba jari a yankunan ta.

A nasa bangare, Wang Yi ya ce Sin ta gamsu, da yadda a ko da yaushe Saliyo ke mara baya ga dukkanin moriyar kasar Sin, kuma a nata bangaren, kasarsa ke taimakawa Saliyo a fannin kare ikon mulkin kai da ‘yanci, da martabar kasar.

Wang ya kara da cewa, Sin za ta ci gaba da taimakawa Saliyo gwargwadon bukatar kasar, za ta ingiza hadin gwiwa a fannin hakar ma’adanai, da raya harkar noma da ababen more rayuwa, za ta aiwatar da matakan inganta rayuwar jama’a, da karfafa gwiwar kamfanonin Sin, wajen zuba jarin su a Saliyo, da taimakawa kasar a fannin inganta ikon ta na samar da ci gaba, da gaggauta zamanantar da masana’antunta. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Hatsin Da Aka Samu A Yanayin Zafi A Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Next Post

Ba Mu Taba Tunanin Za Mu Fadi Zaben Osun Ba- Adamu

Related

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya
Daga Birnin Sin

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

1 hour ago
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne
Daga Birnin Sin

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

2 hours ago
Tarihi Baya Mantuwa
Daga Birnin Sin

Tarihi Baya Mantuwa

3 hours ago
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%
Daga Birnin Sin

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

4 hours ago
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

5 hours ago
Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya
Daga Birnin Sin

Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

8 hours ago
Next Post
Ba Mu Taba Tunanin Za Mu Fadi Zaben Osun Ba- Adamu

Ba Mu Taba Tunanin Za Mu Fadi Zaben Osun Ba- Adamu

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.