• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Kwarin Tubalin Tattalin Arzikin Sin Yana Karawa Kamfanonin Waje Kwarin Gwiwar Zuba Jari

by CMG Hausa
3 weeks ago
in Daga Birnin Sin
0
Kwarin Tubalin Tattalin Arzikin Sin Yana Karawa Kamfanonin Waje Kwarin Gwiwar Zuba Jari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani rahoton kafar yada labarai ta china Daily ta kasar Sin, ya ruwaito a yau Talata cewa, kamfanonin kasashen waje na kara imani da tattalin arzikin kasar Sin kuma sun karfafa kudurinsu na fadada zuba jari a kasar Sin.

Wannan baya rasa nasaba da ci gaban tattalin arziki da kasar ta samu cikin rabin farko na bana, inda ya karu da kaso 2.5. Wannan kuma na da alaka da tubali mai kwari da aka gina tattalin arzikin kasar a kai.

  • Kasar Sin Za Ta Inganta Manufofin Taimakawa Dukkan Bangarorin Tattalin Arziki

Yayin da ake fama bullar annobar COVID-19 da wasu matsalolin duniya, hakika kasar Sin ta yi namijin kokari wajen tabbatar da tattalin arzkinta ya bunkasa ta hanyar dabarunta na hangen nesa da kuma bude kofarta ga waje.

Ko a baya-bayan nan, babban bankin kasar ya sanar da kudurinsa na daukar wasu manufofin kudi domin taimakawa dukkan bangarorin tattalin arziki.

Har kullum, kasar Sin bata kasa a gwiwa wajen samar da yanayi mai kyau na habakar tattalin arziki, ta hanyar taimakawa dukkan bangarori.

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

Duk da irin bata mata suna da ake yi, karin kamfanonin waje na kara karfafa imaninsu da ita, saboda sun amince da manufofinta, haka kuma ta na kokarin samar musu da yanayi mai kyau da kara habaka bangarorin zuba jari.

Yadda kasar Sin ke jagorantar bangaren fasahohin zamani, ya kara jan hankalin ‘yan kasuwar kasashen ketare. A kullum duniya na sauyawa, don haka, tafiya da zamani ya zama dole muddun ana son samun ci gaba. Kuma kasar Sin ta samar da wannan yanayi inda take karfafa gwiwar kirkire kirkiren sabbin fasahohin zamani, bangaren da ya karawa tattalin arzikin kasar da ma ‘yan kasuwa kuzarin zuba jari.

Haka zalika, yayin da a ko ina a duniya ake fama da hauhawar farashin kayayyaki fiye da kima, wannan lamari a kasar Sin yana kan wani matsakaicin mataki, inda babban bankin kasar ya yi imanin cewa, matakin zai daidaita.

A gaskiya dabarun kasar Sin suna haifar da da mai ido, domin suna tallafawa al’ummar kasar da yan kasuwar kasashen ketare har ma da taimakwa bunkasar tattalin arzikin kasashen dake hadin gwiwa da ita da ma duniya baki daya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasashen Duniya Sun San Wadanda Ke Haddasa Matsalar Abinci A Duniya

Next Post

Yawan Tashar Sadarwa Ta 5G Da Sin Ta Gina Ya Kai Kusan Miliyan 2

Related

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak
Daga Birnin Sin

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

29 mins ago
Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa
Daga Birnin Sin

Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

1 hour ago
Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

2 hours ago
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”
Daga Birnin Sin

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

3 hours ago
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba
Daga Birnin Sin

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

4 hours ago
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan
Daga Birnin Sin

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

6 hours ago
Next Post
Yawan Tashar Sadarwa Ta 5G Da Sin Ta Gina Ya Kai Kusan Miliyan 2

Yawan Tashar Sadarwa Ta 5G Da Sin Ta Gina Ya Kai Kusan Miliyan 2

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

August 12, 2022
Da Dumi-Dumi: ‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sace Buhari Da El-Rufai 

Rashin Tsaro Na Kawo Koma Baya Ga Tattalin Arzikin Nijeriya – Buhari

August 12, 2022
Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

August 12, 2022
Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.