• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Bayyana Matsayi Da Ra’Ayinta a Shawarwari Kan Hakkin Bil Adam Tsakaninta Da Turai

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Bayyana Matsayi Da Ra’Ayinta a Shawarwari Kan Hakkin Bil Adam Tsakaninta Da Turai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Jiya Litinin, mai ba da shawara ga ministan harkokin wajen kasar Sin Miao Deyu ya gana da mataimakiyar babban direktan hedkwatar sashin Asiya da Pacific ta hukumar gudanarwa ta EU Paola Pampaloni, wadda ta halarci shawarwari kan hakkin bil Adam tsakanin Sin da Turai da aka yi a birnin Beijing.

Miao Deyu ya yi bayyani kan matsayi da ci gaban da Sin ta samu wajen kare hakkin bil Adam, tare da nanata niyyar bautawa jama’a da JKS ta yi, kuma ana mai da zaman rayuwar jama’a wani burin da za a yi kokarin cimmawa, da ma tabbatar da kiyaye da raya muradun tushe na jama’a. Sin kuma ta ki yarda da siyasantar da kuma nuna fuska biyu kan batun hakkin bil Adam, da ma nuna adawa da tilastawa saura bin hanyar da ta zaba, kana da rashin jin dadi game da a tsoma baki cikin harkokin gidanta bisa hujjar hakkin bil Adam. Yana mai fatan bangarorin biyu za su kara yin mu’ammala da tuntubar juna don samun ci gaba tare, da taka rawar a zo a gani wajen daidaita harkokin hakkin bil Adam a duniya. Bangaren Turai ya bayyana burinsa na kara fahimtar kasar Sin ta amfani da wannan dama mai kyau, yana fatan kara hadin gwiwa da bangaren Sin a fannin kare hakkin bil Adam tsakanin mabambantan bangarorin.

A ranar 16 ga watan da muke ciki, babban direktan sashen kula da harkokin kasa da kasa na ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Shen Bo da Paola Pampaloni sun shugabanci wani taron shawarwari kan batun hakkin bil Adama a birnin Chongqing na kasar Sin, inda bangaren Sin ya gabatar da hanyar da yake bi na kare hakkin bil Adam da matsayi da ci gaban da ya samu, da ma ra’ayin da yake da shi wajen daidaita harkokin hakkin bil Adam a duniya. Kana Mr. Shen Bo ya nuna rashin jin dadi game da abubuwan da suka shafi kasar Sin a cikin rahoton shekara-shekara kan hakkin bil Adam da demokuradiyyar kasa da kasa na shekarar 2023 da rahoto kan batun Hong kong da Macao, da EU ta fitar kwanan baya. Kuma Ya nanata cewa, batun yankin Xinjiang da Xizang (Tibet) da Hongkong harkokin cikin gidan kasar Sin ne, ba wanda ya isa ya tsoma baki a ciki. Ya nemi kasashen Turai da su mutunta gaskiya da hanyar da al’ummar Sinawa suka zaba da kansu, da kuma daina shisshigi cikin harkokin gidan kasar Sin bisa hujjar hakkin bil Adam. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KoriyaRashaUkraine
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yaushe Tabbatar Da Tsaro Da Yaki Da Ta’addanci Ya Zama Keta Hakkin Dan Adam?

Next Post

A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 – NAFDAC

Related

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

10 hours ago
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

11 hours ago
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden
Daga Birnin Sin

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

12 hours ago
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

13 hours ago
Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

14 hours ago
Ana Ci Gaba Da Habaka Karfin Kudin Kasar Sin Tun Daga Shekarar 2021
Daga Birnin Sin

Ana Ci Gaba Da Habaka Karfin Kudin Kasar Sin Tun Daga Shekarar 2021

15 hours ago
Next Post
A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 – NAFDAC

A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 - NAFDAC

LABARAI MASU NASABA

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

July 29, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

July 29, 2025
An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

July 28, 2025
Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

July 28, 2025
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

July 28, 2025
Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

July 28, 2025
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

July 28, 2025
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

July 28, 2025
Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

July 28, 2025
Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.