ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Bayyana Matsayi Da Ra’Ayinta a Shawarwari Kan Hakkin Bil Adam Tsakaninta Da Turai

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Jiya Litinin, mai ba da shawara ga ministan harkokin wajen kasar Sin Miao Deyu ya gana da mataimakiyar babban direktan hedkwatar sashin Asiya da Pacific ta hukumar gudanarwa ta EU Paola Pampaloni, wadda ta halarci shawarwari kan hakkin bil Adam tsakanin Sin da Turai da aka yi a birnin Beijing.

Miao Deyu ya yi bayyani kan matsayi da ci gaban da Sin ta samu wajen kare hakkin bil Adam, tare da nanata niyyar bautawa jama’a da JKS ta yi, kuma ana mai da zaman rayuwar jama’a wani burin da za a yi kokarin cimmawa, da ma tabbatar da kiyaye da raya muradun tushe na jama’a. Sin kuma ta ki yarda da siyasantar da kuma nuna fuska biyu kan batun hakkin bil Adam, da ma nuna adawa da tilastawa saura bin hanyar da ta zaba, kana da rashin jin dadi game da a tsoma baki cikin harkokin gidanta bisa hujjar hakkin bil Adam. Yana mai fatan bangarorin biyu za su kara yin mu’ammala da tuntubar juna don samun ci gaba tare, da taka rawar a zo a gani wajen daidaita harkokin hakkin bil Adam a duniya. Bangaren Turai ya bayyana burinsa na kara fahimtar kasar Sin ta amfani da wannan dama mai kyau, yana fatan kara hadin gwiwa da bangaren Sin a fannin kare hakkin bil Adam tsakanin mabambantan bangarorin.

A ranar 16 ga watan da muke ciki, babban direktan sashen kula da harkokin kasa da kasa na ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Shen Bo da Paola Pampaloni sun shugabanci wani taron shawarwari kan batun hakkin bil Adama a birnin Chongqing na kasar Sin, inda bangaren Sin ya gabatar da hanyar da yake bi na kare hakkin bil Adam da matsayi da ci gaban da ya samu, da ma ra’ayin da yake da shi wajen daidaita harkokin hakkin bil Adam a duniya. Kana Mr. Shen Bo ya nuna rashin jin dadi game da abubuwan da suka shafi kasar Sin a cikin rahoton shekara-shekara kan hakkin bil Adam da demokuradiyyar kasa da kasa na shekarar 2023 da rahoto kan batun Hong kong da Macao, da EU ta fitar kwanan baya. Kuma Ya nanata cewa, batun yankin Xinjiang da Xizang (Tibet) da Hongkong harkokin cikin gidan kasar Sin ne, ba wanda ya isa ya tsoma baki a ciki. Ya nemi kasashen Turai da su mutunta gaskiya da hanyar da al’ummar Sinawa suka zaba da kansu, da kuma daina shisshigi cikin harkokin gidan kasar Sin bisa hujjar hakkin bil Adam. (Amina Xu)

ADVERTISEMENT
Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin

MASU ALAKA

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

June 7, 2026
Next Post
A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 – NAFDAC

A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 - NAFDAC

LABARAI MASU NASABA

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

June 8, 2026
Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

June 8, 2026
An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

June 8, 2026
Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

June 7, 2026
A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

June 7, 2026
An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

June 7, 2026
Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

June 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.