ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Bayyana Matsayi Da Ra’Ayinta a Shawarwari Kan Hakkin Bil Adam Tsakaninta Da Turai

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Jiya Litinin, mai ba da shawara ga ministan harkokin wajen kasar Sin Miao Deyu ya gana da mataimakiyar babban direktan hedkwatar sashin Asiya da Pacific ta hukumar gudanarwa ta EU Paola Pampaloni, wadda ta halarci shawarwari kan hakkin bil Adam tsakanin Sin da Turai da aka yi a birnin Beijing.

Miao Deyu ya yi bayyani kan matsayi da ci gaban da Sin ta samu wajen kare hakkin bil Adam, tare da nanata niyyar bautawa jama’a da JKS ta yi, kuma ana mai da zaman rayuwar jama’a wani burin da za a yi kokarin cimmawa, da ma tabbatar da kiyaye da raya muradun tushe na jama’a. Sin kuma ta ki yarda da siyasantar da kuma nuna fuska biyu kan batun hakkin bil Adam, da ma nuna adawa da tilastawa saura bin hanyar da ta zaba, kana da rashin jin dadi game da a tsoma baki cikin harkokin gidanta bisa hujjar hakkin bil Adam. Yana mai fatan bangarorin biyu za su kara yin mu’ammala da tuntubar juna don samun ci gaba tare, da taka rawar a zo a gani wajen daidaita harkokin hakkin bil Adam a duniya. Bangaren Turai ya bayyana burinsa na kara fahimtar kasar Sin ta amfani da wannan dama mai kyau, yana fatan kara hadin gwiwa da bangaren Sin a fannin kare hakkin bil Adam tsakanin mabambantan bangarorin.

A ranar 16 ga watan da muke ciki, babban direktan sashen kula da harkokin kasa da kasa na ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Shen Bo da Paola Pampaloni sun shugabanci wani taron shawarwari kan batun hakkin bil Adama a birnin Chongqing na kasar Sin, inda bangaren Sin ya gabatar da hanyar da yake bi na kare hakkin bil Adam da matsayi da ci gaban da ya samu, da ma ra’ayin da yake da shi wajen daidaita harkokin hakkin bil Adam a duniya. Kana Mr. Shen Bo ya nuna rashin jin dadi game da abubuwan da suka shafi kasar Sin a cikin rahoton shekara-shekara kan hakkin bil Adam da demokuradiyyar kasa da kasa na shekarar 2023 da rahoto kan batun Hong kong da Macao, da EU ta fitar kwanan baya. Kuma Ya nanata cewa, batun yankin Xinjiang da Xizang (Tibet) da Hongkong harkokin cikin gidan kasar Sin ne, ba wanda ya isa ya tsoma baki a ciki. Ya nemi kasashen Turai da su mutunta gaskiya da hanyar da al’ummar Sinawa suka zaba da kansu, da kuma daina shisshigi cikin harkokin gidan kasar Sin bisa hujjar hakkin bil Adam. (Amina Xu)

ADVERTISEMENT
Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Manyan Tarurruka 3 Game Da Kimiyya Da Fasaha A Beijing

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola
Daga Birnin Sin

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Next Post
A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 – NAFDAC

A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 - NAFDAC

LABARAI MASU NASABA

Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

July 9, 2026
Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

July 9, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A  Jihar Benuwai

’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A Jihar Benuwai

July 9, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Hallaka Shugaban ’Yan Bindiga, Sun Daƙile Hare-hare A Zamfara

July 9, 2026
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.