• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Zanga-zanga A Nijeriya

by Sani Anwar
1 year ago
in Labarai
0
Masu Zanga-zanga Sun Fito Duk Da Dokar Hana Fita A Jigawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwagwarmayar zanga-zanga a Nijeriya, ta samo asali ce tun lo-kacin mulkin mallaka; inda dandazon mutane suka yi dafifi kan manyan hanyoyi, don nuna rashin amincewarsu da wasu kudire-kudire da kuma salon mulkin Turawan Mulkin Mallaka.

Gwamnatin Turawan Mulkin Mallaka, ta yi matukar mamaki da ganin yadda mata daga gundumar Bendel; wato Abiya kenan suka fito a shekarar 1929, wanda daga bisani aka kira ta da zanga-zangar mata ta Aba, don nuna rashin amincewa da rash-in sanya mata cikin harkokin gudanar da gwamnati; ta hanyar sammacin shugabanni.

  • Shugaban Timor-Leste Ya Yaba Kayayyaki Kirar Kasar Sin
  • Nijeriya Na Kashe Dala Miliyan 600 Wajen Shigo Da Mai Duk Wata – Minista 

Kazalika, akwai kuma zanga-zangar matan Abekuta, wanda kungiyar matan Abekuta ta shirya a shekarar 1940; don nuna rashin amincewa da harajin da Turawan Mulkin Mallakan suka kakaba na rashin adalci.

Haka nan, sai da wannan zanga-zanga ta zama ruwan dare a Nijeriya; har zuwa lokacin samun ‘yancin kai, inda kungiyoyi da dama suka rika yin kiraye-kiraye da babbar murya, don cimma biyan bukatunsu.

A shekarar 1964, an samu mummunar hatsaniya a yankunan Tibi, sakamakon kakaba musu biyan haraji da aka yi na babu gaira babu dalili; wanda zanga-zangar ta yi sanadiyyar rasa dimbin rayuka da dukiyoyi.

Labarai Masu Nasaba

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Har ila yau, a lokacin mulkin sojoji; kungiyoyin kwadago da na dalibai da sauran kungiyoyin al’umma, su ne kan gaba wajen jagorantar kowace irin zanga-zanga.

A tarihin zanga-zangar, akwai lokacin da daliban makaranta su-ka jingine karatunsu tare da shiga zanga-zanga; daidai lokacin mulkin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo; sakamakon cire tallafin karatunsu.

Kazalika, akwai lokacin da daliban suka sake jagorantar wata babbar zanga-zanga a 1989, lokacin da Janar Ibrahim Ba-bangida ya bullo da shirin nan na SAP (Structural Adjustment Programme).

Bugu da kari, masu rajin kare hakkin al’umma da masu son tabbatar da mulkin dimokradiyya, sun tara mutane da dama; don neman ‘yancinsu na dawo da mulkin farar hula, yayin da gwamnatin mulkin soja ta Babangida; ta yi kamar ta yi watsi da alkawarin da ta yi na mika wa gwamnatin dimokradiyya.

Haka wannan zanga-zanga ta yi ta faman afkuwa a lokuta daban-daban na shugabannin Nijeriya, tun daga lokacin mulkin mallaka, sojoji har kawo yanzu da muka samu kanmu a mulkin dimokradiyya ko na farar hula.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GwagwarmayaNijeriyaTarihiZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

GORON JUMA’A

Next Post

Martanin ‘Yan Adawa Kan Zanga-zanga Da Jawabin Shugaban Kasa

Related

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

13 minutes ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

26 minutes ago
Zanga-zanga
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

2 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

4 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

4 hours ago
Zanga-zanga
Labarai

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

7 hours ago
Next Post
An Kashe Wani Mutum Wajen Zanga-zanga A Jihar Neja

Martanin ‘Yan Adawa Kan Zanga-zanga Da Jawabin Shugaban Kasa

LABARAI MASU NASABA

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
Zanga-zanga

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

September 19, 2025
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

September 19, 2025
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
Zanga-zanga

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.