ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Jarida Ya Kirkiro Manhajar Bincike Ta Hausa

by Khalid Idris Doya
1 year ago
Jarida

Wani dan jarida mai jin harsuna biyu, Alhassan Bala, ya karkiro da wata manhajar binciko gaskiya da sahihancin lamura da ya yi wa suna da ‘Alkalanci’ (The Arbiter).

Manhajar wacce ta maida hankali wajen gano gaskiya da hakikanin ikirarorin lafiya, harkokin siyasa da wasu bangarori daban-daban dukka a cikin harshen Hausa.

  • Xi Ya Amsa Wasikar Wakilan Daliban Da Suka Halarci Gasar Kere-Keren Kimiyya Ta Kasa Da Kasa Ta Kasar Sin
  • Ɗaliban Kwalejin Kimiyya Ta Jega Sun Yi Zanga-Zanga Har Da Ƙone-Ƙone

Babban manufar samar da manhajar shi ne, domin a taimaka wajen kare mutane daga fadawa tarkon ‘yan damfara da masu yada karya a tsakanin jama’a.

ADVERTISEMENT

Karin tagomashi kan wannan manhajar shi ne, za ta taimaka kuma wajen gano gaskiya ko sahihancin hotuna da bidiyoyi domin wayar da kan masu karatu da harshen Hausa a kasar Nijeriya, Kamaru, Ghana domin cire kokwonto ko shakku kan hotuna ko bidiyo na karya ko na gaskiya.

Wannan lamarin ya zo a kan gaba kuma zai taimaka matuka gaya musamman yadda a irin wannan lokacin wasu mutane suka dukufa na amfani da ‘photoshop’ da kirkirarriyar basirar (AI) wajen hada hotuna da bidiyo na bogi domin shagaltar da hankulan jama’a ko neman kudin daga wajensu.

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

“Mun nazarci duniyar fasahar zamani, kuma mun gano yadda masu amfani da kafafen fasahar zamani da harshen Hausa ke amfani wajen shagaltar da hankula da yada karerayi a tsakanin masu jin harshen Hausa.

“Sannan ana yawan samun ikirarin yawan rashin lafiya na karya da kuma jama’a su na yarda da hakan.

“Don haka ya zama abu mai muhimmanci a garemu da mu samar da manhajar da za ta jagoranci wayar da kan masu jin harshen Hausa,” kamar yadda Bala ya shaida ta cikin sanarwar da ya fitar a ranar Lahadi.

Dan jarida ya ci gaba da cewa, “Manhajar ‘Alkalanci’ za mu dukufa wajen ilmantar da mutane kan yadda za su kare kansu daga fadawa tarkon ‘yan damfara da masu yaudara ko masu yada bayanan karya ko shaci fadi, hotuna da bidiyo.”

Alhassan Bala, wanda ya shafe shekaru masu yawa yana aikin jarida a kafafen yada labarai daban-daban, yanzu haka yana aikin jarida ne a gidan rediyon Muryar Amurka na sashin Hausa da na Ingilishi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama
Manyan Labarai

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya
Labarai

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola
Manyan Labarai

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025
Next Post
Babban Layin Samar Da Wutar Lantarkin Nijeriya Ya Lalace Sau 7 A 2024

Babban Layin Samar Da Wutar Lantarkin Nijeriya Ya Lalace Sau 7 A 2024

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

November 15, 2025
Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

November 15, 2025
Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

November 15, 2025
Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

November 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.