• English
  • Business News
Thursday, August 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Samu Kaɗuwar Iska da Rana Tsakanin Litinin Zuwa Laraba – Nimet

by Abubakar Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Za A Samu Kaɗuwar Iska da Rana Tsakanin Litinin Zuwa Laraba – Nimet
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar lura da yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu kaɗuwar iska mai matsakaicin ƙarfi da hasken rana daga Litinin zuwa Laraba a sassan Nijeriya.

A ranar Litinin, NiMet ta yi hasashen ƙaruwar iska mai matsakaicin ƙarfi a Arewacin Nijeriya, tare da rage ganin da bai wuce 1000m ba a yankin. A Arewa ta tsakiya, an yi hasashen ƙaruwar iska mai ɗan karfi da gani daga 2km zuwa 5km.

  • Za A Shafe Kwanaki Uku Ana Zabga Ruwa Da Tsawa Daga Lahadi – Hasashen NiMet 
  • NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Ta Kwanaki 3 Daga Talata

A kudancin Nijeriya, an yi hasashen gajimare da hasken rana a safiya, yayin da ake sa ran ruwan sama mai ɗan ƙarfi tare da guguwar iska a jihohin Rivers, Cross River, Akwa Ibom da Bayelsa daga yamma zuwa maraice. A ranar Talata, za a samu yanayi makamancin haka, inda kaɗuwar iska zai ci gaba da mamaye Arewa da Arewa ta tsakiya, yayin da ake sa ran guguwar iska da ruwan sama mai dan ƙarfi a kudancin.

A ranar Laraba, NiMet ta yi hasashen ƙarin iska mai ƙarfi a Arewa tare da ganin daga 2km zuwa 5km, yayin da Arewa ta tsakiya za ta fuskanci irin wannan yanayi. A Kudancin Nijeriya, za a sami hasken rana a safiya tare da gajimare, amma daga yamma za a fuskanci guguwar iska da ɗan ƙaramin ruwa a jihohin Rivers, Cross River, Bayelsa, Lagos da Akwa Ibom.

NiMet ta gargadi jama’a, musamman masu fama da matsalar numfashi, da su ɗauki matakan kariya daga wannan yanayi mai ƙura. Haka kuma, an yi kira ga matukan jiragen sama da su nemi bayanan yanayi daga NiMet don tsara ayyukansu. An kuma shawarci jama’a da su kasance cikin shiri tare da bin umarnin hukumomin da abin ya shafa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Yanayi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Taya APC Murna Kan Nasararta A Jihar Ondo

Next Post

Wani Dattijo Ya Mutu Bayan Ya Faɗ Rijiya  A Kano

Related

Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16
Labarai

Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

2 hours ago
Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina
Manyan Labarai

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

3 hours ago
Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara
Labarai

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

11 hours ago
APC
Labarai

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

13 hours ago
Tinubu
Labarai

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

14 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

16 hours ago
Next Post
Wani Dattijo Ya Mutu Bayan Ya Faɗ Rijiya  A Kano

Wani Dattijo Ya Mutu Bayan Ya Faɗ Rijiya  A Kano

LABARAI MASU NASABA

An Kama Tsohon Firaministan Mali Bisa Zargin Karkatar Da Dukiyar Gwamnati

An Kama Tsohon Firaministan Mali Bisa Zargin Karkatar Da Dukiyar Gwamnati

August 14, 2025
Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

August 14, 2025
Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

August 14, 2025
Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

August 13, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ta Bayyana Rashin Gamsuwa Da Manufar Shugaba Trump Ta Korar Marasa Galihu

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ta Bayyana Rashin Gamsuwa Da Manufar Shugaba Trump Ta Korar Marasa Galihu

August 14, 2025
Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

August 13, 2025
APC

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

August 13, 2025
Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

August 13, 2025
Tinubu

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

August 13, 2025
Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

August 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.