• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yawan Masu Zaman Kashe Wando A Nijeriya Ya Ragu Da Kashi 4.3 – NBS

by Yusuf Shuaibu
6 months ago
in Labarai
0
Yawan Masu Zaman Kashe Wando A Nijeriya Ya Ragu Da Kashi 4.3 – NBS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sabon rahoton hukumar ƙididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana cewa adadin marasa aikin yi ya ragu zuwa kashi 4.3 a Nijeriya, wanda ya nuna raguwar kashi 0.1 a cikin kwata na biyu na shekarar 2024, idan aka kwatanta da na shekarar da ta gabata.

Adadin rashin aikin yi na matasa ya kasance kashi 6.5 a cikin kwatan shekarar 2024, yana nuna raguwa daga kashi 8.4 a cikin farkon kwatan 2024.

  • Yadda Matatar Mai Ta Fatakwal Ta Fara Aiki
  • Kasar Sin Za Ta Samar Da Ababen Hawa 100,000 Don Aikin Taksi Da Na Amfanin Kai Nan Da Shekarar 2030

Hukumar NBS ta fitar da rahoton kwata-kwata a ranar Litinin, wanda kuma ya nuna cewa rashin aikin yi a tsakanin maza ya kai kashi 3.4 da 5.1 a tsakanin mata.

A wurin zama kuma, yawan marasa aikin yi ya kai kashi 5.2 a birane da kashi 2.8 a yankunan karkara.
Alƙaluman NBS sun nuna cewa a kashi na biyu na shekarar 2024, yawan ‘yan Nijeriya marasa aikin yi ya kai kashi 9.2, ya ragu da kashi 1.4 cikin dari daga kashi 10.6 da aka samu a farkon kwatan 2024.

Rabon mazan da ba su da aikin yi ya kai kashi 7.1, yayin da mata ke fama da rashin aikin yi da kashi 11.2 na kwatan wannan shekara.
A gefe guda kuma, a cikin rubu’in shekarar 2024, adadin ma’aikata a Nijeriya ya kasance kashi 76.1 na yawan mutanen da suka yin aiki, sama da 73.1 a cikin farkon kwatan 2024.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

Dangane da jinsi kuma, yawan maza masu aiki yi ya kai kashi 77.2 da 75 na mata a cikin rubu’in shekarar 2024.
A cewar NBS, sabon alƙaluman ya nuna karuwar kashi 2.9 na ma’aikata idan aka kwatanta da kashi 73.2 a cikin farkon kwatan 2024. Duk da haka, kwatankwacin shekara na nuna raguwa kadan daga kashi 77.1 a 2023 Bugu da kari, yawan masu aikin yi a cikin birane ya kasance 73.2 da 80.8 a yankunan karkara a cikin rabin shekarar 2024.

NBS ta bayyana hakan ne a cikin rahoton da ta wallafa a shafinta na yanar gizo, inda ta ce, “Wannan wani karin ci gaba ne idan aka kwatanta da kashi 69.5 da kashi 78.9 a farkon kwatan shekarar 2023.

Adadin shiga aiki a tsakanin yawan shekarun aiki ya ƙaru zuwa 79.5 a cikin kwata na biyu na shekarar 2024 daga kashi 77.3 a farkon kwatan 2024.
Aiki na yau da kullun ya kasance mai girma na kashi 93. ƙididdigar ofishin ta ce kashi 3.7 na yawan mutanen da suka yi aiki suna noma ne a cikin kashi na biyu na shekarar 2024.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Aiki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Matatar Mai Ta Fatakwal Ta Fara Aiki

Next Post

An Fitar Da Jigo Da Tambarin Shirye-Shiryen Murnar Bikin Sabuwar Shekarar Sinawa na CMG Na 2025

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

5 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

5 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

15 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

17 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

18 hours ago
Next Post
An Fitar Da Jigo Da Tambarin Shirye-Shiryen Murnar Bikin Sabuwar Shekarar Sinawa na CMG Na 2025

An Fitar Da Jigo Da Tambarin Shirye-Shiryen Murnar Bikin Sabuwar Shekarar Sinawa na CMG Na 2025

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.