ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sharhi Kan Dabarun Noman Dankalin Turawa

by Abubakar Abba
12 months ago
Dankalin

Ana bukatar manomi ya tabbatar ya gyra gonarsa kafin ya shuka shi, sannan ya yi wa gonar haro yadda amfanin zai kama kasar noman sosai, kazalika ana so manomi ya yi amfani da gonar da ta shafe shekaru biyu ba a yi noma a cikinta ba, musaman don kare amfanin daga kamuwa da cututtuka.

Lokacin Yin Shuka:

An fi so a yi shuka a farkon kakar damina, misali daga watan Maris zuwa na Afirilu; ana kuma so a gyara Irin nasa ta hanyar yanka shi zuwa kanana daga kimanin mita 30 zuwa mita 35 ko kuma daga mita 35 zuwa mita 40.

ADVERTISEMENT
  • Sharhin Littafin Zube Na ‘Sidi Ya Shiga Makaranta’ Na Umaru Ladan Da Michael Crowder (2)
  • Sharhin Littafin Zube Na ‘Sidi Ya Shiga Makaranta’ Na Umaru Ladan Da Michael Crowder (4)

Idan kuma Irin ya yi kankanta sosai, manomi ba zai samu amfani mai yawa ba, kazalika Dankalin Turawan  da aka shuka kuma; na fara ruba ne bayan sati biyu.

Zuba Masa Takin Gargajiya:

LABARAI MASU NASABA

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

Ana so manomi bayan sati biyu da shuka shi, ya zuba masa takin gargajiya.

Yi Masa Noma:

Bayan manomi ya shuka shi da ‘yan kwanaki, ana bukatar ya yi masa noma bayan ya shuka shi.

Kare Shi Daga Kamuwa Da Cututtuka:

Ana bukatar manomi ya tabbatar yana sa ido sosai, don kare shi daga kamuwa da cututtuka.

Lokacin Girbi:

Idan manomi ya shuka shi ne a watan Afirilu, zai iya girbe shi a watan Agusta, domin yana nuna ne gaba-daya bayan kwana dari, amma ya danganta da irin nau’insa da aka shuka; sannan kuma, ana gane ya nuna ne bayan ganyensa ya koma yalo.

Har ila yau, ana so a bar shi a cikin kasar nomansa har zuwa  daga sati biyu zuwa uku kafin a girbe shi.

Adana Shi Bayan An Girbe Shi:

Ba a so manomi ya wanke shi kafin ya adana shi, domin kuwa hakan zai iya jawo a rasa ingancinsa da kuma dandanonsa.

Ana so manomi ya adana shi busasshen waje, har zuwa sati biyu kafin ya adana shi, an kuma fi so a adana shi a wajen ajiyar da ke da ma’aunin yanayin da ya kai 30.

Sayar Da Shi:

Manomi na iya kai shi manyan shaguna, manya-manyan otel ko kuma kasuwa; don sayar da shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Noma Da Kiwo

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Next Post
Kananan Manoma Mata Sun Bukaci Kara Yawan Kasafin Kudin Aikin Noma

Kananan Manoma Mata Sun Bukaci Kara Yawan Kasafin Kudin Aikin Noma

LABARAI MASU NASABA

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.