• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Fara Neman Wata Mata Da Ta Jefar Da Jariri A Ogun

by Rabi'u Ali Indabawa
11 months ago
Mata

Rundunar ‘yansandan Jihar Ogun na neman wata mata da ba a san ko wace ce ba, wadda ake zargi da jefar da wani jariri a gaban Blessed Clinic, da ke Oru Ijebu a cikin Karamar Hukumar Ijebu ta Arewa a Jihar Ogun.

  • PUNCH Metro ta samu labarin cewa a ranar Asabar din da ta gabata cewa mahaifiyar ta jefar da yaron ne da misalin karfe 6:45 na safiya, a gaban asibitin, kwanaki kadan bayan ta haihu
  • Matsalar ‘Yan sandan Amurka Ta Nuna Karfin Tuwo Na Kara Tsananta
  • Matsalar ‘Yan sandan Amurka Ta Nuna Karfin Tuwo Na Kara Tsananta

Rundunar ta sanar da jaridar PUNCH Metro cewa mai yiwuwa yaron bai wuce kwanaki 40 ba lokacin da mahaifiyar ta yi watsi da shi.

Da ta gano jaririn a gaban asibitin, jaridar PUNCH Metro ta gano cewa, nan take mai asibitin ya shigo da yaron da aka yi watsi da shi domin samun kulawar gaggawa kafin ya tuntubi rundunar ‘yansanda ta Oru domin gabatar da rahoto.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, Omolola Odutola, ya shaida wa wakilinmu cewa, an fara gudanar da bincike domin gano wadanda ke da alhakin faruwar lamarin.

Odutola ya bayyana cewa, “Likitan da ke kula da asibitin ya sanar da sashen mu game da yaron. Mun fara bincike kan lamarin, kuma a halin yanzu yaron ana jinyarsa a asibiti.”

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

Yin watsi da jarirai a kan tituna da wuraren zubar da ruwa ba sabon abu ba ne a Nijeriya. A shekarar 2022 ne jaridar PUNCH Metro ta ruwaito labarin wata jaririya da ba ta iya magana ko tafiya, wadda iyayenta suka yi watsi da ita a gaban wani shago dake kan titin Tajudeen Bello, titin Giwa Oke-Aro, Jihar Ogun.

Gidan marayun da aka kai ta ne suka ki amincewa da yarinyar, kuma a halin yanzu tana hannun ‘yansanda a sashen Agbado, wadanda suka ceto ta daga kan titi.

Hakazalika, a watan Janairun 2024, rundunar ‘yansandan ta cafke wata uwa ‘yar shekara 30 mai suna Olubunmi Ajayi, bisa yunkurin danna jaririnta mai watanni biyar, Imole Anifowose, a cikin kogin makarantar Sakandare ta Remo da ke yankin Sagamu a jihar.

An ce wani mutum mai suna Olusola Sonaya da ke kusa da shi ya taimaka wajen ceto jaririn bayan mahaifiyarta ta jefa ta cikin ruwa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
Za A Ci Gaba Da Karfafa Horar Da Sojoji Don Dakile Yunkurin Neman “’Yancin Kan Taiwan”

Za A Ci Gaba Da Karfafa Horar Da Sojoji Don Dakile Yunkurin Neman “’Yancin Kan Taiwan”

LABARAI MASU NASABA

Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

October 14, 2025
Kotu

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Asuu

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025
Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.