• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samun Dala Tiriliyan Daya Babbar Nasara Ce Ga Tattalin Arzikin Kasa – SEC

by Bello Hamza and Sulaiman
8 months ago
in Tattalin Arziki
0
Noma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Darakta Janar na Hukumar da ke kula da hannayen jari ta kasa (SEC), Dakta Emomotimi Agama, ya jaddada cewa, samun nasarar da Nijeriya ta yin a Naira tiriliyan daya a tattalin azrkin kasa, ba wai kawai ta samu haka ba ne, amma wani abu ne, da ya zama babbar nasara da kuma jajircewar kasar.

Dakta Agama ya sanar da haka ne, a jawabin da ya yi a wajen taron gabatar a taron Hukumar na 2024.

  • Sin Za Ta Ajiye Hatsi Kimanin Tan Miliyan 420
  • Zargin China Da Bautar Da Leburori a Gonar Tumatir a Xinjiang: Mene Ne Gaskiyar Lamarin?

Taken kasidar da ya gabatar a wajen taron “ Gudunmawar Da Kasuwar Zuba Hannayen Jari Ke Takawa Wajen Bunkasa Tattalin Azikin Dala Tiriliyan Daya Na Nijeriya.”

Agama, wanda John Briggs Shugaban Sashe na Hukumar da ke shiyyar jihar Legas ya wakilce shi, inda ya sanar da cewa, kasuwar ta ci gaba da kasancewa, a matsayin wata jigo da ke kara habaka tattalin arzikin kasar, ta hanyar kara tura kudade na masu aiya da suke bukatar kudaden domin yin amfani da su.

A cewarsa, a daukacin fadin duniya kasashe sun samu bunkasar tattalin arzikinsu ne, ta hanyar ayyukan masana’antu, fasahar kere-kere da sauransu, musamman duba da yadda suka dogara a kan kasuwannin su na zuba hannun yin tare da kuma zuba kudaden yadda ya kamata.

Labarai Masu Nasaba

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Ya ci gaba da cewa, Nijeriya na da damarmaki da dama, inda ya yi nuni da cewa, bisa samar da tsrare-tsaren da suka kamata, da karfafa guiwar masu son zuba hannun jari a cikin tattalin arzikin kasar, kasuwar za ta kara kasancewa tamkar wata ginshiki wajen kara bunkasa tattalin arzikin Niijeriya

Agama ya kara da cewa, jimlar kudin da kasuwar ta samar yanzu, ya kai matsayin Naira tiriliyan 60, inda ya bayyana cewa, wannan nasarar ta nuna yadda kamfanoni masu zaman kansu suke taka gagaruwar rawa a fannin kara habaka tattalin arzikin kasar.

Ya bayyana cewa, kasuwar ta kuma kasance wata kashin bayan kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

Shi kuwa a na sa bangaren a cikin wata kasida da ya gabatar a wajen taron mai taken “ Dogaro a Kan Fasahar Kimiyyar Zamani Don Janyo Matasa Shiga Kasuwar Hada-Hadar Musayar Kudi” Dakta Akeem Oyewale, Babban Shugaba a Kamfanin Zuba Hannun Jari ya sanar da cewa, matasa na da gudunmawar da za su bayar a cikin kasuwar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba A Kai Wa Ayarin Gwamna Fintiri Hari A Taraba Ba – ‘Yansanda

Next Post

Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

Related

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 days ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

4 days ago
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

4 days ago
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

2 weeks ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

2 weeks ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Next Post
Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 26, 2025
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

August 26, 2025
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

August 26, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

August 26, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

August 26, 2025
Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

August 26, 2025
‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

August 26, 2025
Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

August 26, 2025
Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.