• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)

by Idris Aliyu Daudawa
10 months ago
Borno

An ambaci Kanem a daya daga cikin manyan dauloli uku a lardin Sudan wanda Ya’kubi yayi a shekarar 872.Ya yi bayani kan daular “Zaghāwa wanda ya zauna a wani wuri da ake kira Kānim”, wanda ya kunshi  wasu jihohin  vassal masu yawa.

“Wuraren da suke kwana a bukkoki ne wadanda aka yi da ciyawa ba kuma su da wasu Birane.” Suna zama da rayuwa ce kamar ta Fulani masu kiwo, yadda suke hakan ya basu dama suka zama ja gaba a vangaren soja. A karni na 10, al-Muhallabi ya ambaci Birane biyu a wata daula,daya daga cii sunanta Manan.

  • An Kashe ’Yan Ta’adda 34 Da Sojoji 6 A Harin Borno – Shalkwatar Tsaro
  • Tinubu Ya bayar Da Umarnin Bincike Kan Harin Da Boko Haram Ta Kai Wa Sansanin Sojoji A Borno

Sarkinsu an dauke shi wani babban al’amari, an yarda da shi ke bada ‘’rayuwa da mutuwa’’ “mai bada ciwo da lafiya”. Dukiya ana maganar ta da dabbobi, Tumaki,Shanu, Rakumma da kuma Dawakai.

Daga Al- Bakri  a karni na  11 har zuwa abinda yayi gaba, ana kiran masarautar da sunan Kanem.A karni na 12 Muhammad al- Idris ya ambaci Mānān  a matsayin “wani karamin Birni wanda baya da masana’anta ko kuma harkar data shafi Kasuwanci”.Ibn Sa’id  al Maghribi ya kira Mānān a matsayiin hedikwatar Sarakunan Kanem a karni na 13 da kuma Kanem take da wani jarumin Sarki’.

Daular Saifawa shekarata (850 zuwa1846)

LABARAI MASU NASABA

Tsofaffin Ɗaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan Naɗa Ma’ajin Hausawan Turai

Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa

Kanuri da suke musulmai sun samu damar shiga Kanem ne daga   mutanen Zaghawa wadanda masu kiwo ne a karni na 9 lokacin da aka samu matsalar . Wani mashahurin Kanuri ya bayyana cewa Sayf ibn Dhi Yazan shi ne ya samo daular Sayfawa. Sabuwar daular ita ce take rike da lamarin kasuwanci na Zaghawa a tsakiyar Sahara tare da Bilma da sauran wuraren da ake hakar gishiri.Sai dai duk da haka maganar kasuwancin shi ne lamarin Bayi. Kabilun da suke Kudu da tafkin Chadi an kai masu hari ko mamaya a matsayin Kafirun,daga can sai aka kai su zuwa Zawila a cikin Fezzan,inda ake bayar da mutane Bayi a bada Dokuna da makamai.A  ko wace shekara ana samun karuwar yawan Bayin da aka yi ciniki daga 1000 a karni na 7 zuwa 5000 a karni na 15.

Kamar yadda Richmond Palmer yace abin na al’ada ne a samu Mai yana zaune “Mai yana zaune ko ya zauna  kan wani abinda ake kira da suna  fanadir, dagil, ko tatatuna.Wani abin zama ne aka yi da fatar dabbar daji.”

Mai Hummay ya fara mulkin sa ne a shekarar 1075, inda ya kulla kawance da Kay, Toubou, Dabir,da Magumi.Shi ne Sarki musulmi na farko na daular Kanem, bayan da aka sa shi ya karbi shahada daga wurin Malamin shi Muhammad Man.Sai suka ci gaba da kasancewa tare a matsayin masu kiwo har zuwa karni na 11, lokacin da suka mai da hedikwatar zuwa Nijmi.

Humai shi ya gaji Dunama na 1 daga shekarar (1098 zuwa1151),ya yi aikin Hajji sau uku kafin ya samu matsalar data shafi ruwa a Aidab.A wancan lokacin, sojoji sun hada da 100,000 wadanda suke kan Dawakai da kuma sojoji zalla 120,000.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Alh. Hassan Baita Ubawaru (Ma'ajin Hausawan Turai)
Masarautu

Tsofaffin Ɗaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan Naɗa Ma’ajin Hausawan Turai

July 31, 2024
Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa
Labarai

Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa

July 22, 2024
Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)
Masarautu

Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)

July 21, 2024
Next Post
Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.