ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Borno

An ambaci Kanem a daya daga cikin manyan dauloli uku a lardin Sudan wanda Ya’kubi yayi a shekarar 872.Ya yi bayani kan daular “Zaghāwa wanda ya zauna a wani wuri da ake kira Kānim”, wanda ya kunshi  wasu jihohin  vassal masu yawa.

“Wuraren da suke kwana a bukkoki ne wadanda aka yi da ciyawa ba kuma su da wasu Birane.” Suna zama da rayuwa ce kamar ta Fulani masu kiwo, yadda suke hakan ya basu dama suka zama ja gaba a vangaren soja. A karni na 10, al-Muhallabi ya ambaci Birane biyu a wata daula,daya daga cii sunanta Manan.

  • An Kashe ’Yan Ta’adda 34 Da Sojoji 6 A Harin Borno – Shalkwatar Tsaro
  • Tinubu Ya bayar Da Umarnin Bincike Kan Harin Da Boko Haram Ta Kai Wa Sansanin Sojoji A Borno

Sarkinsu an dauke shi wani babban al’amari, an yarda da shi ke bada ‘’rayuwa da mutuwa’’ “mai bada ciwo da lafiya”. Dukiya ana maganar ta da dabbobi, Tumaki,Shanu, Rakumma da kuma Dawakai.

ADVERTISEMENT

Daga Al- Bakri  a karni na  11 har zuwa abinda yayi gaba, ana kiran masarautar da sunan Kanem.A karni na 12 Muhammad al- Idris ya ambaci Mānān  a matsayin “wani karamin Birni wanda baya da masana’anta ko kuma harkar data shafi Kasuwanci”.Ibn Sa’id  al Maghribi ya kira Mānān a matsayiin hedikwatar Sarakunan Kanem a karni na 13 da kuma Kanem take da wani jarumin Sarki’.

Daular Saifawa shekarata (850 zuwa1846)

LABARAI MASU NASABA

Ganduje Ya Ambaci Sunan Sarki Sanusi Da Matsayin Sarkin Kano

Yadda Muka Magance Rikicin Kabilanci Da Shaye-shayen Matasa A Masarautarmu —Sarkin Shukura

Kanuri da suke musulmai sun samu damar shiga Kanem ne daga   mutanen Zaghawa wadanda masu kiwo ne a karni na 9 lokacin da aka samu matsalar . Wani mashahurin Kanuri ya bayyana cewa Sayf ibn Dhi Yazan shi ne ya samo daular Sayfawa. Sabuwar daular ita ce take rike da lamarin kasuwanci na Zaghawa a tsakiyar Sahara tare da Bilma da sauran wuraren da ake hakar gishiri.Sai dai duk da haka maganar kasuwancin shi ne lamarin Bayi. Kabilun da suke Kudu da tafkin Chadi an kai masu hari ko mamaya a matsayin Kafirun,daga can sai aka kai su zuwa Zawila a cikin Fezzan,inda ake bayar da mutane Bayi a bada Dokuna da makamai.A  ko wace shekara ana samun karuwar yawan Bayin da aka yi ciniki daga 1000 a karni na 7 zuwa 5000 a karni na 15.

Kamar yadda Richmond Palmer yace abin na al’ada ne a samu Mai yana zaune “Mai yana zaune ko ya zauna  kan wani abinda ake kira da suna  fanadir, dagil, ko tatatuna.Wani abin zama ne aka yi da fatar dabbar daji.”

Mai Hummay ya fara mulkin sa ne a shekarar 1075, inda ya kulla kawance da Kay, Toubou, Dabir,da Magumi.Shi ne Sarki musulmi na farko na daular Kanem, bayan da aka sa shi ya karbi shahada daga wurin Malamin shi Muhammad Man.Sai suka ci gaba da kasancewa tare a matsayin masu kiwo har zuwa karni na 11, lokacin da suka mai da hedikwatar zuwa Nijmi.

Humai shi ya gaji Dunama na 1 daga shekarar (1098 zuwa1151),ya yi aikin Hajji sau uku kafin ya samu matsalar data shafi ruwa a Aidab.A wancan lokacin, sojoji sun hada da 100,000 wadanda suke kan Dawakai da kuma sojoji zalla 120,000.

Borno
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Ganduje Ya Ambaci Sunan Sarki Sanusi Da Matsayin Sarkin Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Ganduje Ya Ambaci Sunan Sarki Sanusi Da Matsayin Sarkin Kano

May 5, 2026
Yadda Muka Magance Rikicin Kabilanci Da Shaye-shayen Matasa A Masarautarmu —Sarkin Shukura
Masarautu

Yadda Muka Magance Rikicin Kabilanci Da Shaye-shayen Matasa A Masarautarmu —Sarkin Shukura

January 3, 2026
Alh. Hassan Baita Ubawaru (Ma'ajin Hausawan Turai)
Masarautu

Tsofaffin Ɗaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan Naɗa Ma’ajin Hausawan Turai

July 31, 2024
Next Post
Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Birtaniya Ta Yaba Wa Tinubu Kan Sauye-sauyen Tattalin Arziki

July 25, 2026
Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

July 25, 2026
Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

July 25, 2026
Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

July 25, 2026
Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

July 25, 2026
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

July 25, 2026
Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

July 25, 2026
Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

July 25, 2026
Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

July 25, 2026
Kalolin Kitso Na Zamani: Yadda Ake Yin Fulani Style

Muhimmancin Kula Da Gashi Domin Lafiyarsa Da Kyawunsa

July 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.