• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: An Bukaci ‘Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

by Muhammad
3 years ago
in Siyasa
0
2023: An Bukaci ‘Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ci gaba da tuntubar kungiyoyi da shugabannin Addinai da tsohon gwamnan Jihar Zamfara kuma daya daga cikin masu takarar shugaban kasa a karkashin Jam’iyyar APC, Sanata Ahmad Rufa’i Sani Yarima, yake yi.2023

Sanata Yarima ya ziyarci babban malamin Coci kuma shugaban gidauniyar wanzar da zaman lafiya, John Cardinal O. Onaiyekan a gidansa da ke Abuja don sanar da shi kudurinsa na takarar shugaban kasa a Jam’iyyar APC da neman tabarraki da addu’a da tabbatar da niyyarsa ta samar da zaman lafiya a Nijeriya.

  • Babu wata Yarjejeniya Da Aka Gindaya Cewa Za A Ba Tinubu Shugaban Kasa Bayan Buhari -Yerima
  • 2023: Yarima Ne Kadai Zai Iya Dorawa Da Irin Nasarar Da Buhari Ya Samu A Mulki —Olumide

Yarima ya ce, kirkiro ma’aikatar kula da harkokin Addinai a Nijeriya zai taimaka wurin samar da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai a Nijeriya2023

Ahmad Yerima ya tabbatar da cewa a burinsa na ceto Nijeriya da kuma matsayinsa na dan Jam’iyyar APC mai biyayya, zai goyi bayan duk wanda Jam’iyyar ta tsayar a matsayin dan takararta ko da kuwa shi bai samu nasara zama dan takarar Jam’iyyar ba.

Sanata Yarima ya ce dukda cewa mai alfarma Sarkin Musulmi na jagorantar majalisar addinai kuma suna kokari, dukda haka akwai bukatar a samu fiye da haka, ” Yana da kyau a samu ma’aikata ta musanman da zata kula da harkokin addinai da zata kula da lamuran Musulmi da Kiristoci a Nijeriya, wannan na cikin kunshin kudurinmu cikin ikon Allah da zarar mun yi nasara a 2023” Cewar Yarima.

Labarai Masu Nasaba

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

A nasa jawabin babban malamin cocin, John Cardinal Onaiyekan, ya ce kowane dan adam yana iya bakin kokarinsa kan neman bukatarsa sai da kuma Allah ne mafi sanin waye zai zama shugban Nijeriya a gobe cikin dubban maza da mata da muke da su.

Bishop Onaiyekan ya ce, “Zan ci gaba da yi maka Addu’a da neman Allah ya ci gaba da shiga lamuranka a cikin wannan gwagwarmaya”.

Onaiyekan, ya bukaci sauran jagororin Siyasa da masu muradin tsayawa takara da su yi koyi da salon Ahmad Sani Yarima, ta yadda za su samu hasken damar shugabancin Nijeriya cikin dafawar ubangiji.

A yayin ziyarar Sanata Yerima yana tare da dawagar yakin neman zabensa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2023OnaiyekanYarima
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dabi’un Da Ke Zubar Da Mutuncin Maigida

Next Post

Manyan Kurakuran Iyaye Wajen Tarbiyya (II)

Related

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago
Siyasa

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

4 days ago
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)
Siyasa

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

4 days ago
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC
Siyasa

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

5 days ago
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya
Siyasa

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

6 days ago
INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC
Manyan Labarai

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

1 week ago
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami
Manyan Labarai

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

1 week ago
Next Post
Manyan Kurakuran Iyaye Wajen Tarbiyya (II)

Manyan Kurakuran Iyaye Wajen Tarbiyya (II)

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.