• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

by Abba Ibrahim Wada
8 hours ago
in Labarai
0
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an tsaro sun kama Yahaya Zango, wanda ake zargi da garkuwa da mutane a sansanin alhazai na babban birnin tarayya Abuja a ya yin tantance alhazan da za su tashi zuwa Æ™asa mai tsarki domin gudanar da aikin hajjin bana.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewar jami’an tsaro a sansanin alhazan ne suka tabbatar da cafke Yahaya Zango, wanda ya taso a unguwar Paikon-Kore a Æ™aramar hukumar Gwagwalada da ke babban birnin tarayya Abuja.

  • NDLEA Ta Kama Masu Sayar Da Kwaya Ga Ƴan Bindiga A Kano
  • Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

Jami’an tsaro sun dai bayyana shi a matsayin wanda suke nema ruwa a jallo a baya, sakamakon zargin da ake masa na hannu a garkuwa da mutane da aka yi da dama.

“Da yammacin wannan rana ne jami’an tsaro na farin kaya suka cafke shi a lokacin da ake tantance alhazai a sansanin alhaza a filin jirgi a Abuja” kamar yadda majiya ta bayyana.

Yahaya Zango dai ya nuna katin fasfo É—insa sannan ya bi layi tare da sauran alhazai kafin jami’an tsaro na farin kaya su ganshi sannan su cafke shi.

Labarai Masu Nasaba

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

Wani babban jami’in hukumar jin daÉ—in alhazai ta babban birnin tarayya Abuja wanda ya buÆ™aci a sakaya sunansa ya tabbatar da cafke Yahaya Zango inda ya ce ya daÉ—e yana wasan É“uya tsakaninsa da jami’an tsaro kafin dubunsa ta cika a yau.

“Ya so ya shige cikin sauran alhazai amma tuni jami’an tsaro sun gama shirya kama shi” a cewar jami’in.

Har kawo yanzu dai jami’an tsaro na farin kaya ba su ce komai ba game da kamen da suka yi.

Nigeria dai tana fama da matsalar rashin tsaro na masu garkuwa da mutane da Æ´an bindiga musamman a yankin Arewa ta tsakiya da Arewa maso yamma. Duk da yunÆ™urin da jami’an tsaro suke yi amma har yanzu matsalar tsaron tana ciwa gwamnati tuwo a Æ™warya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NDLEA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

Next Post

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Related

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe
Labarai

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

7 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

12 hours ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

14 hours ago
Kano
Labarai

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

14 hours ago
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya
Labarai

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

16 hours ago
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 
Labarai

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

17 hours ago
Next Post
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

May 18, 2025
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

May 18, 2025
Ciwon Mara Lokacin Al’ada

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

May 18, 2025
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

May 18, 2025
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

May 18, 2025
Yadda Ake Hada Danderun Kaza

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

May 18, 2025
Ban ÆŠauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

Ban ÆŠauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

May 18, 2025
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.