• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Bana Ne Sin Ta Samu Sakamako Mai Kyau Wajen Sa Kaimi Ga Yin Hadin Gwiwa A Tsakanin Kasashen BRICS

by CMG Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
A Bana Ne Sin Ta Samu Sakamako Mai Kyau Wajen Sa Kaimi Ga Yin Hadin Gwiwa A Tsakanin Kasashen BRICS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

An Bude Yanki Na Farko Na Hedkwatar Kungiyoyin Kimiyya Da Fasaha Na Kasa Da Kasa A Beijing

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau cewa, shekarar bana shekara ce da Sin ta samu sakamako mai kyau wajen sa kaimi ga yin hadin gwiwa a tsakanin kasashen BRICS.

Bisa goyon bayan bangarori daban daban, kasar Sin ta gudanar da taruka da bukukuwa fiye da 70 cikin nasara a matsayin kasar dake shugabancin BRICS a wannan karo, matakin da ya taimaka wajen yin hadin gwiwa a tsakanin kasashen BRICS a fannoni daban daban.

Wang Wenbin ya bayyana cewa, an samu sakamako mai kyau a fannonin siyasa, da tattalin arziki da cinikayya, da mu’amalar al’adu, da samun bunkasuwa mai dorewa, da kiwon lafiyar al’umma da sauransu, wadanda suka ba da gudummawa ga raya hadin gwiwar dake tsakanin kasashen BRICS, da aza tubalin shirya taron shugabannin kasashen BRICS karo na 14. (Zainab)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Machina Ya Yi Barazanar Daukar Matakin Shari’a Kan Sauya Sunansa Da Ahmad Lawan

Next Post

Kasar Sin Na Da Cikakken Kwarin Gwiwa Wajen Cimma Burin Da Aka Sanya A Gaba Na Kandagarkin Annoba Da Daidaita Tattalin Arziki Da Tabbatar Da Samun Ci Gaba Yadda Ya Kamata

Related

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala
Daga Birnin Sin

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

57 mins ago
An Bude Yanki Na Farko Na Hedkwatar Kungiyoyin Kimiyya Da Fasaha Na Kasa Da Kasa A Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Yanki Na Farko Na Hedkwatar Kungiyoyin Kimiyya Da Fasaha Na Kasa Da Kasa A Beijing

18 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Amurka Na Rage Barazana, Tana Mai Gargadi Game Da Barkewar Sabon Yakin Cacar Baka
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Amurka Na Rage Barazana, Tana Mai Gargadi Game Da Barkewar Sabon Yakin Cacar Baka

19 hours ago
Peng Liyuan Da Kungiyar Raya Matan Shugabannin Kasashen Afirka Sun Kaddamar Da Shirin Kula Da Lafiyar Marayu Na Afirka
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Kungiyar Raya Matan Shugabannin Kasashen Afirka Sun Kaddamar Da Shirin Kula Da Lafiyar Marayu Na Afirka

20 hours ago
Sin Ta Fara Aikin Adana Iskar Carbon Na Farko A Teku
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fara Aikin Adana Iskar Carbon Na Farko A Teku

21 hours ago
Manzon Musamman Na Shugaban Sin Ya Halarci Bikin Rantsar Da Sabon Shugaban Najeriya
Daga Birnin Sin

Manzon Musamman Na Shugaban Sin Ya Halarci Bikin Rantsar Da Sabon Shugaban Najeriya

22 hours ago
Next Post
Kasar Sin Na Da Cikakken Kwarin Gwiwa Wajen Cimma Burin Da Aka Sanya A Gaba Na Kandagarkin Annoba Da Daidaita Tattalin Arziki Da Tabbatar Da Samun Ci Gaba Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Na Da Cikakken Kwarin Gwiwa Wajen Cimma Burin Da Aka Sanya A Gaba Na Kandagarkin Annoba Da Daidaita Tattalin Arziki Da Tabbatar Da Samun Ci Gaba Yadda Ya Kamata

LABARAI MASU NASABA

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

June 2, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

June 2, 2023
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

June 2, 2023
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

June 2, 2023
Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

June 2, 2023
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

June 2, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Tinubu Ya Shiga Wata Ganawa Da Gwamnonin Jam’iyyar APC A Abuja

June 2, 2023
Wani Soja Ya Hallaka Kwamandansa Ya Kuma Bindige Kansa Da Wasu Sojoji 2 A Sokoto

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 3, Sun Kwato Makamai A Kaduna

June 2, 2023
Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.