• Leadership Hausa
Thursday, June 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Guji Yada Kalaman Kiyayya Mai Haddasa Gaba A Tsakanin Al’umma – Dakta Bashir

by Mustapha Ibrahim
7 months ago
in Labarai
0
A Guji Yada Kalaman Kiyayya Mai Haddasa Gaba A Tsakanin Al’umma – Dakta Bashir
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Limamin Masallacin Juma’a na Alfurkan da ke Unguwar Nassarawa GRA a Kano, Dakta Bashir Aliyu Umar ya yi kira da a guji yada kalamun kiyayya mai haddasa gaba a tsakanin al’umma.

Malamin yana daya daga cikin futattun mutane ‘yan asalin Kano da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya karrama da lambar girmamaw ata kasa (O.O.N), ya bayyana cewa wannan lokaci da ake kusantar kakar zaban shugaban kasa da na ‘yan majalisa da gwamnoni akwai bukatar al’ummar Nijeriya su yi taka-tsan-tsan da iya bakina gujiwa yada kalaman kiyayya da ke haddasa gaba da kiyayya a tsakanin al`umma, ko da kuwa akwai bambamcin ra’ayi na siyasa ko na kabilanci ko sabanin addini, domin irin wadannan kalamai suna da mummunan hatsari wajan haddasa tashin hankali da ya keyakea kasa.

  • Mutane 30 Sun Mutu Cikin Mako Daya A Hatsarin Mota A Kwara
  • Jam’iyyar PDP A Kebbi Ta Shirya Tarbar Dan Takarar Shugaban Kasa, Atiku Abubakar

A cewarsa, kamar yadda kalaman yada kiyayya ta haddasa mummunan bala’i na salwantar da dubun-dubatar mutane a kasar Rwanda, kamar yadda na jena gani da idona a birnin Kigali da sauran wurare da wannan a buya faru.

Ya ce ko da mutum yana wani aiki mara kyau, munin aikin za a ki ba aibata mutumin ba, dole limamai su yi hattara, domin muke hawa mumbari mu yi huduba da dai sauran wasu maganganu ko jawabai ga al’umma.

Dakta Bashir ya bayyana haka ne a ya yin da yake ganawa da manema labarai a ofishinsa da ke Kano a ranar Alhamis da ta gabata, inda ya ce babban abun da ya kamaci matasa da sauran al’umma shi ne, duk wani abu da zai kawo zaman lafiya shi ya fi kamata a bai wa muhimmanci.

Labarai Masu Nasaba

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

Tags: AlfurkanDakta BashirKalaman KiyayyakanoMalamiMasallaci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Ake Fama Da Karancin Mai A Abuja – IPMAN

Next Post

Sauya Wa Alkalai Wurin Aiki Ba Shi Da Alaka DaShari’ar Nnamdi Kanu – Kotun Daukaka Kara

Related

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba
Manyan Labarai

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

6 hours ago
China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya
Labarai

China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

7 hours ago
Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC
Manyan Labarai

Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

8 hours ago
Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL
Manyan Labarai

Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

9 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Shugaban EFCC A Fadar Shugaban Kasa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Shugaban EFCC A Fadar Shugaban Kasa

10 hours ago
Kotu Ta Daure Basarake Shekaru 15 Saboda Garkuwa Da Kansa
Manyan Labarai

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Dakta Idris Abdulaziz

11 hours ago
Next Post
Sauya Wa Alkalai Wurin Aiki Ba Shi Da Alaka DaShari’ar Nnamdi Kanu – Kotun Daukaka Kara

Sauya Wa Alkalai Wurin Aiki Ba Shi Da Alaka DaShari’ar Nnamdi Kanu – Kotun Daukaka Kara

LABARAI MASU NASABA

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

May 31, 2023
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

May 31, 2023
Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

May 31, 2023
Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

May 31, 2023
Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

May 31, 2023
Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

May 31, 2023
An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

May 31, 2023
China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

May 31, 2023
Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

May 31, 2023
Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

May 31, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.