• English
  • Business News
Friday, September 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Real Madrid Zan Yi Ritaya Daga Buga Kwallo, Cewar Benzema

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
A Real Madrid Zan Yi Ritaya Daga Buga Kwallo, Cewar Benzema
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sabon zakaran da babu kamar sa a duniya a fannin kwallon kafa, Karim Benzema, ya bayyana cewa bashi da burin komawa wata kungiyar domin ya buga mata wasa kuma a Real Madrid yake fatan ajiye takalmansa.

A ranar Litinin ne dan wasan na Real Madrid, ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa na duniya da ake kira Ballon d’Or bayan ya ci kwallo 44 a wasanni 46, wanda ya bayar da gudunmuwar da Real Madrid ta lashe La Liga da Champions League a kaka wasa ta 2021 zuwa 2022.

  • Gwarzon Dan Kwallon Kafar Duniya: Benzema Ya Lashe Kyautar Ballon D’Or

Dan wasan PSG Lionel Messi mai rike da kyautar bara mai bakwai jumulla da Cristiano Ronaldo mai biyar, sun lashe 12 daga Ballon d’Or 13 baya kuma shekara 17 akayi ana yin wannan bikin da Messi.

‘Yar wasan Barcelona, Aledia Putellas ce ta sake lashe gwarzuwar kwallon kafa ta duniya ta 2022 sannan ‘yar kwallon Ingila da ta ci Euro 22 mai buga wasa a Arsenal, Beth Mead ce tazo ta biyu.

Manchester City, wadda take da ‘yan takara shida ta lashe kyautar kungiyar da babu kamarta kuma sannan an bayar da kyautar bana bisa kwazon dan wasa a kakar wasa ta 2021 zuwa 2022, maimakon shekara daya da ake yi a baya.

Labarai Masu Nasaba

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

Benzema shi ne dan kasar Faransa na farko da ya lashe Ballon d’Or tun bayan 1998 kuma Zidane ne ya lashe kyautar a shekarar 1998, kuma shi ne ya bai wa Benzema kyautar a bikin na bana.

Jerin Mutum 20 dake kan gaba a iya kwallo a duniya
1. Karim Benzema (Real Madrid, France).
2. Sadio Mane (Bayern Munich, Senegal).
3. Kevin de Bruyne (Manchester City, Belgium).
4. Robert Lewandowski (Barcelona, Poland).
5. Mohamed Salah (Liverpool, Egypt).
6. Kylian Mbappe (Paris St-Germain, France).
7. Thibaut Courtois (Real Madrid, Belgium).
8. Vinicius Junior (Real Madrid, Brazil).
9. Luka Modric (Real Madrid, Croatia).
10. Erling Haaland (Manchester City, Norway).
11. Son Heung-min (Tottenham Hotspur, South Korea)
12. Riyad Mahrez (Manchester City, Algeria).
13. Sebastien Haller (Borussia Dortmund, Ivory Coast).
14. Fabinho (Liverpool, Brazil) tied with Rafael Leao (AC Milan, Portugal).
16. Birgil ban Dijk (Liberpool, Netherlands).
17. Luis Diaz (Liverpool, Colombia) tied with Dusan Blahobic (Juventus, Serbia) and Casemiro (Manchester United, Brazil).
20. Cristiano Ronaldo (Manchester United, Portugal).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gombe Na Daga Cikin Jihohin Da Ake Fatan Bunkasar Harkokin Kasuwanci – Osinbajo

Next Post

An ÆŠaure Mutum 14 Kan YaÉ—a Bidiyon MaÉ—igo A Jamhuriyar Nijar

Related

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo
Wasanni

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo

21 hours ago
Lookman
Wasanni

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

2 days ago
Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG
Wasanni

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

4 days ago
Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya
Wasanni

Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

4 days ago
Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana
Wasanni

Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana

5 days ago
‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana
Wasanni

‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana

5 days ago
Next Post
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa

An ÆŠaure Mutum 14 Kan YaÉ—a Bidiyon MaÉ—igo A Jamhuriyar Nijar

LABARAI MASU NASABA

'Yan Bindiga

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

September 5, 2025
Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa

Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa

September 5, 2025
Sojoji Sun Kwato Makamai Da Babura, Sun Ceto Mutane 3 A Kaduna 

Sojoji Sun Kama ÆŠan Bindiga ÆŠauke Da Makamai A Jihar Filato

September 5, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Jimamin Rasuwar Mutane A Nutsewar Jirgin Ruwa A Borgu, Ta Umurci NEMA Ta Kai Agaji 

September 5, 2025
‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

September 5, 2025
Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili

2027: Idan Kana Son Tarwatsa PDP, To Ka Dawo Da Peter Obi – Wike

September 5, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ƙuduri Aniyar Daƙile Ambaliyar Ruwa A Birane

Gwamnatin Kano Ta Ƙuduri Aniyar Daƙile Ambaliyar Ruwa A Birane

September 5, 2025
Noma

An Shiga Damuwa Yayin Da Gwamnatin Nijeriya Ke Jinkiri Wajen Biyan ‘Yan Kwangila

September 5, 2025
Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

September 5, 2025
Ministan Wajen Najeriya: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Samarwa Afirka Damammakin Ci Gaba

Ma’aikatan Ofishin Jakadancin Nijeriya Sun Koka Kan Rashin Biyan Basussukan Albashi

September 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.