• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A bisa wani sabon binceke da wasu masana a fannin noman alkama a kasar nan suna gudanar sun bayyana babban dalilin da ya janyo aka samu raguwar noman amfanin a kasar nan. 

Nijeriya dai, ta kasance a baya ta na noma alkamar mai yawa, musamman ganin cewa, kasar na da kasar yin noma mai inganci.

  • CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Murnar Tsakiyar Yanayin Kaka Ta Yin Amfani Da AlAdun Haduwar Iyalai
  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

A wani hasashe da aka yi a kan fannin na noman Albarsar a kasar nan, nomanta ya ragu daga tan dubu 600 da ake nomawa a kasar, inda a yanzu, ake noma tan 400.

Sun yi nuni da cewa, a yayin da a yanzu a fadin duniya aka samu karancin Alkamar, musamman yadda yakin da ake yi a kasar Ukraine ya jano karancin a duniya, da ace gwamnatin kasar ta mayar da hankali wajen nomanta, musamman ta hanyar samarwa da manoma a fannin tallafin da ya kamata, da yanzu Nijeriya ta daga tuta wajen kara samun masu zuwa sayen ta daga wasu kasashen waje, inda kuma hakan, zai kara bunkasa samar da kudaden musaya na kasar waje ga gwamnatin kasar.

A cewarsu, kamata ya yi ace, lokacin da aka bullo da shirin aikin noma a kasar nan na Anchor Borrowers da ke a karkashin kulawar Babban Bankin Nijeriya, da gwamnatin ta mayar da hankaili wajen san ya fannin noman na Alakamar da an kara wada samar da wadatacciyar a kasar, har da wacce za iya fitarwa zuwa waje don sayarwa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

Sun buga misali da yadda a lokacin da gwamnatin tarayya mai ci ta karbi madafun iko na kasar, ta fi mayar da hankali waken samar da shirye-shieye da tsare-tsaren da za su habaka noman Shinkafa ‘yar gida.

Sun yi nuni da cewa, ganin yadda ake kara samun bukatar Alkamar a kasar nan, inda a yanzu ana samar tan miliyan 4.2.

A bana akwai manoma dubu 9 zuwa dubu 10 da suka samu tallafin shirin duk da wasu kananan manoma sun mai da hankali wajen noman shinkafa ko masara.

Hakan zai bunkasa abin da ake nomawa, idan har ana iya aiwatar da hakan Nijeriya za ta iya yin kafada da sauran kasashen waje.

Har ila yau, masanan sun janyyo wasu daga cikin kalubalen da suka haifar da raguwar nomanta a kasar nan, inda suka bayyana cewa, rashin mayar da hankali a fannin nomanta da gwamantin tarayya ba ta yin a daya daga cikin abin da ya aka samu raguwar nomanta a kasar.

A cewarsu, wasu daga cikin kalubalen sun hada da, rashin samun ingantaccen irin alkama, inda suka bayyana cewa, a yanzu akasarin irin na Alkamar da wadansu manoma ke amfani da shi ba ya samun gibi mai yawa.

Sai dai, sun danganata hakan a kan karancin kan rashin fitar da kudade don cibiyoyin bincike a kaar su samu damar gudanar da kyakyawan binciken akan irin da ke da inganci.

Har ila yau, akwai kuma kalubale na rashin yadda farashinta yake a wasu kasuanni tare da kuma karancin kayan sarrafa ta wasu kamfanoni a kasar ke sarrafata, inda hakan ya kara zanyo kasar nan ta dogara wajen shigo da ita daga kasashen waje da ke nomanta da yawa.

Har ila yau, masanna sun yi nuni da cewa, rashin samar da tallafi ga manomanta a kasar nan, musamman ga kananan manoma, hakan na kara durkusar da fannin a kasar nan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlkamaKiwoNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Xi Ya Taya João Lourenço Murnar Lashe Zaben Shugaban Angola

Next Post

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

Related

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

2 hours ago
Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

9 hours ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

1 week ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Next Post
Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli - Cewar Masana

LABARAI MASU NASABA

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Alkama

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.