ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike

by Abubakar Abba
4 years ago
Alkama

A bisa wani sabon binceke da wasu masana a fannin noman alkama a kasar nan suna gudanar sun bayyana babban dalilin da ya janyo aka samu raguwar noman amfanin a kasar nan. 

Nijeriya dai, ta kasance a baya ta na noma alkamar mai yawa, musamman ganin cewa, kasar na da kasar yin noma mai inganci.

  • CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Murnar Tsakiyar Yanayin Kaka Ta Yin Amfani Da AlAdun Haduwar Iyalai
  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

A wani hasashe da aka yi a kan fannin na noman Albarsar a kasar nan, nomanta ya ragu daga tan dubu 600 da ake nomawa a kasar, inda a yanzu, ake noma tan 400.

ADVERTISEMENT

Sun yi nuni da cewa, a yayin da a yanzu a fadin duniya aka samu karancin Alkamar, musamman yadda yakin da ake yi a kasar Ukraine ya jano karancin a duniya, da ace gwamnatin kasar ta mayar da hankali wajen nomanta, musamman ta hanyar samarwa da manoma a fannin tallafin da ya kamata, da yanzu Nijeriya ta daga tuta wajen kara samun masu zuwa sayen ta daga wasu kasashen waje, inda kuma hakan, zai kara bunkasa samar da kudaden musaya na kasar waje ga gwamnatin kasar.

A cewarsu, kamata ya yi ace, lokacin da aka bullo da shirin aikin noma a kasar nan na Anchor Borrowers da ke a karkashin kulawar Babban Bankin Nijeriya, da gwamnatin ta mayar da hankaili wajen san ya fannin noman na Alakamar da an kara wada samar da wadatacciyar a kasar, har da wacce za iya fitarwa zuwa waje don sayarwa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Sun buga misali da yadda a lokacin da gwamnatin tarayya mai ci ta karbi madafun iko na kasar, ta fi mayar da hankali waken samar da shirye-shieye da tsare-tsaren da za su habaka noman Shinkafa ‘yar gida.

Sun yi nuni da cewa, ganin yadda ake kara samun bukatar Alkamar a kasar nan, inda a yanzu ana samar tan miliyan 4.2.

A bana akwai manoma dubu 9 zuwa dubu 10 da suka samu tallafin shirin duk da wasu kananan manoma sun mai da hankali wajen noman shinkafa ko masara.

Hakan zai bunkasa abin da ake nomawa, idan har ana iya aiwatar da hakan Nijeriya za ta iya yin kafada da sauran kasashen waje.

Har ila yau, masanan sun janyyo wasu daga cikin kalubalen da suka haifar da raguwar nomanta a kasar nan, inda suka bayyana cewa, rashin mayar da hankali a fannin nomanta da gwamantin tarayya ba ta yin a daya daga cikin abin da ya aka samu raguwar nomanta a kasar.

A cewarsu, wasu daga cikin kalubalen sun hada da, rashin samun ingantaccen irin alkama, inda suka bayyana cewa, a yanzu akasarin irin na Alkamar da wadansu manoma ke amfani da shi ba ya samun gibi mai yawa.

Sai dai, sun danganata hakan a kan karancin kan rashin fitar da kudade don cibiyoyin bincike a kaar su samu damar gudanar da kyakyawan binciken akan irin da ke da inganci.

Har ila yau, akwai kuma kalubale na rashin yadda farashinta yake a wasu kasuanni tare da kuma karancin kayan sarrafa ta wasu kamfanoni a kasar ke sarrafata, inda hakan ya kara zanyo kasar nan ta dogara wajen shigo da ita daga kasashen waje da ke nomanta da yawa.

Har ila yau, masanna sun yi nuni da cewa, rashin samar da tallafi ga manomanta a kasar nan, musamman ga kananan manoma, hakan na kara durkusar da fannin a kasar nan.

Alkama
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli - Cewar Masana

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.