ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike

by Abubakar Abba
4 years ago
Alkama

A bisa wani sabon binceke da wasu masana a fannin noman alkama a kasar nan suna gudanar sun bayyana babban dalilin da ya janyo aka samu raguwar noman amfanin a kasar nan. 

Nijeriya dai, ta kasance a baya ta na noma alkamar mai yawa, musamman ganin cewa, kasar na da kasar yin noma mai inganci.

  • CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Murnar Tsakiyar Yanayin Kaka Ta Yin Amfani Da AlAdun Haduwar Iyalai
  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

A wani hasashe da aka yi a kan fannin na noman Albarsar a kasar nan, nomanta ya ragu daga tan dubu 600 da ake nomawa a kasar, inda a yanzu, ake noma tan 400.

ADVERTISEMENT

Sun yi nuni da cewa, a yayin da a yanzu a fadin duniya aka samu karancin Alkamar, musamman yadda yakin da ake yi a kasar Ukraine ya jano karancin a duniya, da ace gwamnatin kasar ta mayar da hankali wajen nomanta, musamman ta hanyar samarwa da manoma a fannin tallafin da ya kamata, da yanzu Nijeriya ta daga tuta wajen kara samun masu zuwa sayen ta daga wasu kasashen waje, inda kuma hakan, zai kara bunkasa samar da kudaden musaya na kasar waje ga gwamnatin kasar.

A cewarsu, kamata ya yi ace, lokacin da aka bullo da shirin aikin noma a kasar nan na Anchor Borrowers da ke a karkashin kulawar Babban Bankin Nijeriya, da gwamnatin ta mayar da hankaili wajen san ya fannin noman na Alakamar da an kara wada samar da wadatacciyar a kasar, har da wacce za iya fitarwa zuwa waje don sayarwa.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Sun buga misali da yadda a lokacin da gwamnatin tarayya mai ci ta karbi madafun iko na kasar, ta fi mayar da hankali waken samar da shirye-shieye da tsare-tsaren da za su habaka noman Shinkafa ‘yar gida.

Sun yi nuni da cewa, ganin yadda ake kara samun bukatar Alkamar a kasar nan, inda a yanzu ana samar tan miliyan 4.2.

A bana akwai manoma dubu 9 zuwa dubu 10 da suka samu tallafin shirin duk da wasu kananan manoma sun mai da hankali wajen noman shinkafa ko masara.

Hakan zai bunkasa abin da ake nomawa, idan har ana iya aiwatar da hakan Nijeriya za ta iya yin kafada da sauran kasashen waje.

Har ila yau, masanan sun janyyo wasu daga cikin kalubalen da suka haifar da raguwar nomanta a kasar nan, inda suka bayyana cewa, rashin mayar da hankali a fannin nomanta da gwamantin tarayya ba ta yin a daya daga cikin abin da ya aka samu raguwar nomanta a kasar.

A cewarsu, wasu daga cikin kalubalen sun hada da, rashin samun ingantaccen irin alkama, inda suka bayyana cewa, a yanzu akasarin irin na Alkamar da wadansu manoma ke amfani da shi ba ya samun gibi mai yawa.

Sai dai, sun danganata hakan a kan karancin kan rashin fitar da kudade don cibiyoyin bincike a kaar su samu damar gudanar da kyakyawan binciken akan irin da ke da inganci.

Har ila yau, akwai kuma kalubale na rashin yadda farashinta yake a wasu kasuanni tare da kuma karancin kayan sarrafa ta wasu kamfanoni a kasar ke sarrafata, inda hakan ya kara zanyo kasar nan ta dogara wajen shigo da ita daga kasashen waje da ke nomanta da yawa.

Har ila yau, masanna sun yi nuni da cewa, rashin samar da tallafi ga manomanta a kasar nan, musamman ga kananan manoma, hakan na kara durkusar da fannin a kasar nan.

Alkama
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli - Cewar Masana

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.