ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike

by Abubakar Abba
4 years ago
Alkama

A bisa wani sabon binceke da wasu masana a fannin noman alkama a kasar nan suna gudanar sun bayyana babban dalilin da ya janyo aka samu raguwar noman amfanin a kasar nan. 

Nijeriya dai, ta kasance a baya ta na noma alkamar mai yawa, musamman ganin cewa, kasar na da kasar yin noma mai inganci.

  • CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Murnar Tsakiyar Yanayin Kaka Ta Yin Amfani Da AlAdun Haduwar Iyalai
  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

A wani hasashe da aka yi a kan fannin na noman Albarsar a kasar nan, nomanta ya ragu daga tan dubu 600 da ake nomawa a kasar, inda a yanzu, ake noma tan 400.

ADVERTISEMENT

Sun yi nuni da cewa, a yayin da a yanzu a fadin duniya aka samu karancin Alkamar, musamman yadda yakin da ake yi a kasar Ukraine ya jano karancin a duniya, da ace gwamnatin kasar ta mayar da hankali wajen nomanta, musamman ta hanyar samarwa da manoma a fannin tallafin da ya kamata, da yanzu Nijeriya ta daga tuta wajen kara samun masu zuwa sayen ta daga wasu kasashen waje, inda kuma hakan, zai kara bunkasa samar da kudaden musaya na kasar waje ga gwamnatin kasar.

A cewarsu, kamata ya yi ace, lokacin da aka bullo da shirin aikin noma a kasar nan na Anchor Borrowers da ke a karkashin kulawar Babban Bankin Nijeriya, da gwamnatin ta mayar da hankaili wajen san ya fannin noman na Alakamar da an kara wada samar da wadatacciyar a kasar, har da wacce za iya fitarwa zuwa waje don sayarwa.

LABARAI MASU NASABA

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Sun buga misali da yadda a lokacin da gwamnatin tarayya mai ci ta karbi madafun iko na kasar, ta fi mayar da hankali waken samar da shirye-shieye da tsare-tsaren da za su habaka noman Shinkafa ‘yar gida.

Sun yi nuni da cewa, ganin yadda ake kara samun bukatar Alkamar a kasar nan, inda a yanzu ana samar tan miliyan 4.2.

A bana akwai manoma dubu 9 zuwa dubu 10 da suka samu tallafin shirin duk da wasu kananan manoma sun mai da hankali wajen noman shinkafa ko masara.

Hakan zai bunkasa abin da ake nomawa, idan har ana iya aiwatar da hakan Nijeriya za ta iya yin kafada da sauran kasashen waje.

Har ila yau, masanan sun janyyo wasu daga cikin kalubalen da suka haifar da raguwar nomanta a kasar nan, inda suka bayyana cewa, rashin mayar da hankali a fannin nomanta da gwamantin tarayya ba ta yin a daya daga cikin abin da ya aka samu raguwar nomanta a kasar.

A cewarsu, wasu daga cikin kalubalen sun hada da, rashin samun ingantaccen irin alkama, inda suka bayyana cewa, a yanzu akasarin irin na Alkamar da wadansu manoma ke amfani da shi ba ya samun gibi mai yawa.

Sai dai, sun danganata hakan a kan karancin kan rashin fitar da kudade don cibiyoyin bincike a kaar su samu damar gudanar da kyakyawan binciken akan irin da ke da inganci.

Har ila yau, akwai kuma kalubale na rashin yadda farashinta yake a wasu kasuanni tare da kuma karancin kayan sarrafa ta wasu kamfanoni a kasar ke sarrafata, inda hakan ya kara zanyo kasar nan ta dogara wajen shigo da ita daga kasashen waje da ke nomanta da yawa.

Har ila yau, masanna sun yi nuni da cewa, rashin samar da tallafi ga manomanta a kasar nan, musamman ga kananan manoma, hakan na kara durkusar da fannin a kasar nan.

Alkama
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Abin Da Ya Sa Gidauniyar NADF Da Bankin Manoma Suka Yi Haḍaka
Noma Da Kiwo

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

August 1, 2026
Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noma Da Kiwo

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Next Post
Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli - Cewar Masana

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.