• English
  • Business News
Tuesday, July 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Noman auduga a kasar nan, musamman a Arewacin Nijeriya na da cikakken tarihi, a yankin idan yik la’akari da irin gudunmawar da fannin ya samar wajen bunkasa tattalin arzikin a yankin tun kafin Nijeriya ta samu ‘yancin kanta daga gun turawan mulkin mallaka. 

Har ila yau, tarihi ya nuna cewa, noman na Audugar a kasar nan, bayan samun ‘yancin kan Na kasar, fannin ya taimaka matuka wajen habaka tattalin arzikin kasar baki daya. 

  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu
  • Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

Sai dai, wani abin takaici shine, wasu masana a noman na Audugar a kasar nan, sun daidaitu a kan cewa, har yanzu da akwai alamun da ke nuna cewa, fannin na noman audugar a kasar nan, na fuskantar wasu manyan kalubalen da ke ci gaba da janyo wa fannin koma baya. 

A bisa hasashen da masanan suka yi, har yanzu ba a samu canjin da zai sa kasar nan ta shiga cikin sahun kasashen duniya da suka yi fice a harkar noman Auduga ba, musamman idan aka yi dubi da yadda samar da ingantaccen Irin noman Audugar a kasar ya janyo fannin a ‘yan shekarun baya, ke fuskantar barazana. 

A cewar masanan, wannan halin ya sa ana barin Audugar da aka noma a kasar aka kuma kai ketare don sayar wa, ba ta cika samun karbuwar da ake bukata ba a kasuwar ta duniya. 

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

Sai dai, idan aka yi la’akari da yadda wasu cibiyiyin da ke gudanar da bincike a bangaren samar da ingantaccen irin noman na Audugar a kasar nan suka yunkuro, za a iya cewa, a yanzu Nijeriya ta dora dambar bunkasa nomanta, musamman domin ta samu karbuwa a kasuwar ta duniya. 

Masanan sun sanar da cewa, a shekarun baya ana tantance ingantacciyar audugar wanda hakan ya taimaka wa, fannin Da kima manoman na audugar a kasar nan, musamman domin ta yi Daraja a kasuwar duniya Sai dai, masanan sun bayyana cewa, a bisa yunkurin da cibiyoyin gudanar da da bincike suka yi don tantance ingantaccen Irin na Audugar a kasar nan, zai taimaka wajen kara farfado da nomanta a kasar, inda hakan zai taimaka don Audugar da ake noma wa a kara ta yi Kunnen Doki da sauran wacce sauran kasashen duniya ke kai wa kasuwar ta duniya domin sayarwa. 

A cewar su, akwai kuma bukatar gwamnatin tarayya ta zuba kudade masu yawa domin cibiyoyin su kara zage wajen gudanar da bincike don a samar da ingantaccen Irin na Audugar a kasar nan. 

Misali, don a tabbatar da an samar da ingantaccen irin na audugar, a kwanan baya ne Cibiyar Binciken Aikin Gona ta Jami’ar Ahmadu Bello, ta kuduri aniyar samar da ingantaccen Irin na Audugar wanda kuma cibiyar ta ce, hakan zai taimaka matuka wajen kara farfado da nomanta a kasar nan. 

Cibiyar za ta yi nazarin ingancin irin da noman da kasuwancinta da matsaloli da Masanan sun yi nuni da cewa, rashin samar da ingantaccen tsari a fannin na noman audugar a kasar nan, na daya daga cikin matsalolin da fannin a kasar nan ke fuskanta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AudugaKiwoMasanaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike

Next Post

Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

Related

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

3 days ago
Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

3 days ago
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

2 weeks ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

2 weeks ago
Next Post
Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

July 8, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

July 8, 2025
Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 7, 2025
Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

July 7, 2025
Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

July 7, 2025
Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

July 7, 2025
NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

July 7, 2025
Sin Ta Kafa Kungiyar Masana Masu Binciken Sararin Samaniya Mai Zurfi Ta Farko

Sin Ta Kafa Kungiyar Masana Masu Binciken Sararin Samaniya Mai Zurfi Ta Farko

July 7, 2025
Xi Ya Ajiye Furanni Ga Wadanda Suka Mutu Yayin Yakin Bijirewa Harin Japan

Xi Ya Ajiye Furanni Ga Wadanda Suka Mutu Yayin Yakin Bijirewa Harin Japan

July 7, 2025
Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Aikin Manyan Tiyatu Tare Da Rage Kuɗi Kaso 50%

Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Aikin Manyan Tiyatu Tare Da Rage Kuɗi Kaso 50%

July 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.