• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Kwanciyar Hankalin Yin Kasuwanci A Nijeriya — Lai Mohammed

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Akwai Kwanciyar Hankalin Yin Kasuwanci A Nijeriya — Lai Mohammed
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan Yada Labarai da Al’adu na Kasa, Lai Mohammed, ya ce babu wata matsalar rashin tsaro ga kasuwanci a Nijeriya, duk da kamfe din da ‘yan adawar siyasa ke yi wa kasar nan.

Ministan ya bayyana hakan ne a wani bikin baje kolin masu saka hannun jari mai taken “Africa Walk”, wanda kungiyar UNICORN ta shirya a harabarta da ke Legas a ranar Juma’a.

  • Kotu Ta Dage Shari’ar Wanda Ake Zargi Da Auran Jikarsa A Zamfara 
  • Dokar Da Ta Tanaji Damar Samar Da Rukunin Ababen Hada Na’urorin Laturoni Ta Amurka Za Ta Haifarwa Kasar Da Cikas

Masu kashewa kasar kasuwa kuma na nan na yada labaran karya da ‘yan kasuwar ke yadawa cewa Nijeriya na cikin yaki ko kuma a na tauye hakkin yin addinai.

Mohammed, ya ce gwamnatin Buhari ta hau mulki ne a 2015 da alkawarin gyara tattalin arziki, yaki da rashin tsaro da kuma dakile cin hanci da rashawa kuma gwamnatin ta taka rawar gani a kan alkawura ukun nan.

“An zabe mu ne a kan ginshikan tattalin arziki guda uku, tsaro, da yaki da cin hanci da rashawa.

Labarai Masu Nasaba

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

“A cikin wadannan wurare uku, ina tabbatar da cewa duk mun cika alkawarinmu, duk da dimbin kalubalen da ake fuskanta,” in ji shi.

Yayin da yake magana kan tsaro, ministan ya ce Boko Haram da ke rike da yankuna masu yawa a yankin Arewa maso Gabas kafin zuwan wannan gwamnati ta fara tasamma zama tarihi sosai kuma an kawar da shugabancin ISWAP.

Ya ce ‘yan tada kayar baya dubu 51 ne suka mika wuya a cikin watanni uku na farkon wannan shekarar kadai, yayin da a yanzu gwamnati ta maida hankali wajen gyarawa da sake gina al’ummomin da ‘yan ta’addan suka daidaita.

Sai dai wadannan kalamai na ministan ba sh kwantawa wasu a rai ba, inda wasu ke ganin gara gwamnatocin baya da suke shude a kan ta Buhari.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan KasuwaBoko HaramBuhariCin Hanci Da RashawaLai MohammedNijeriyaZaman Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Dage Shari’ar Wanda Ake Zargi Da Auran Jikarsa A Zamfara 

Next Post

Saudiyya Ta Kama Wanda Ya Shigar Da Wanda Ba Musulmi Ba Cikin Makkah

Related

Lai Mohammed
Labarai

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

3 hours ago
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 
Rahotonni

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

3 hours ago
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma
Labarai

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

4 hours ago
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

4 hours ago
GORON JUMA’A 01-07-2025
Labarai

GORON JUMA’A 19-09-2025

5 hours ago
Lai Mohammed
Labarai

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

6 hours ago
Next Post
Saudiyya Ta Kama Wanda Ya Shigar Da Wanda Ba Musulmi Ba Cikin Makkah

Saudiyya Ta Kama Wanda Ya Shigar Da Wanda Ba Musulmi Ba Cikin Makkah

LABARAI MASU NASABA

Lai Mohammed

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
Lai Mohammed

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.