Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Alakarmu Mai Kyau Ce Da Makotanmu ’Yan Nijar, Inji Hon. Dila Kamba

by Muhammad
February 8, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Nijar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Jamil Gulma,

NijarShugaban karamar hukumar mulki ta Dandi Honarabul Garba Salihu Dila (Gatan Kabi) ya bayyana cewa alakar al’ummar karamar hukumar mulki ta Dandi da kuma al’ummar jamhuriyar Nijar mai kyau ce musamman da yankin jihar Dosso da ya ke ita ce jiharda ta fi kusa da su.

samndaads

Ya yi wannan bayanin ne a karshen makon da ya gabata sa’ilinda ya ke zantawa da wakilinmu a garin Kamba.

Honarabul Garba Dila ya ce kyakykywan zamantakewarmu da yan’uwanmu na jamhuriyar Nijar ta yi tasiri a zukatan mazauna wannan yankin wanda yana daga cikin abubuwan da suka haifarda zaman lafiya da muke da shi duk da ya ke akwai kabilu da yawa a wannan karamar hukuma da suka hada da hausawa, zabarmawa, fulani, kyangawa, dandawa da sauran baki da suka zo daga wadansu sassan kasarnan wajen kasuwanci saboda kasancewar ta kan iyaka.

Hakazalika a gwamnatance ma akwai ayuka na hadingwiwa da mu ke aiwatarwa tare musamman kan abinda ya shafi tsaro saboda a wannan lokacin shi ne ya fi zama barazana ga kasarnan, wannan hadingwiwa kuma ya inganta tsaro a wannan yankin sosai.

Daga karshe kuma Honarabul Garba Dila ya yi kira ga al’umma musamman mazauna cikin yankin karamar hukumar mulki ta Dandi da su guji duk wani abu da zai kawo barazana ga zaman lafiya da ke akwai musamman fulani makiyaya saboda gabadaya yanzu mutane sun fantsama wajen noman rani sanadiyyar ambaliyar da aka samu da ta mamaye amfanin gona a daminar da ta gabata.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Masari Ya Kafa Kwamitin Tsaro Karo Na Uku A Katsina

Next Post

Dan Majalisa Ya Yi Kira Ga Iyayen Yara A Katsina

RelatedPosts

Filato

Malaman Jami’ar Filato Sun Janye Yajin Aiki Bayan Makonni Bakwai

by Muhammad
2 mins ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Kungiyar malamai (ASUU) reshen jami’ar jihar...

Emefiele

Nijeriya Ba Za Ta Sake Kuskuren Baya Na Yin Watsi Da Noma Ba – Emefiele

by Muhammad
7 mins ago
0

Daga Abubakar Abba, Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Mista Godwin...

INEC

INEC Ta Bukaci Majalisar Tarayya Ta Maida Guraben Zabe Zuwa Rumfunan Zabe

by Muhammad
12 mins ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta...

Next Post
Yara

Dan Majalisa Ya Yi Kira Ga Iyayen Yara A Katsina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version