• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Alfanun Noman Gyada Wajen Habaka Tattalin Arzikin Kasa 

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Alfanun Noman Gyada Wajen Habaka Tattalin Arzikin Kasa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya na daga cikin kasashen da kan gaba wajen noman gyada a nahiyar Afirka, kuma ta hudu a cikin jeren kasashen dunya da ake noman gyadar.

Kasar na noma kimain tan miliyan 1.5 na gyadar a duk shekara, inda kuma ake sarrafa man da ake samu daga cikinta,don amfanin yau da kullum.

  • An Yi Atisayen Karshe Na Dukkan Fannoni Don Share Fagen Karbar Kumbon Shenzhou-14
  • An Shiga Firgici: ’Yan Bindiga Sun Cinna Wa Fadar Iree Wuta A Osun

Kiyasin da aka yi, shi ne, idan ka noma gyada a Nijeriya, a kadada daya, idan aka matse ta, za a iya samun mai daga gyadar gydadar da zai kai kimanin lita 500.

Ta fuskan tattalin arzikin kasa, noman na samar da ayyukan yi ga dimbin al’ummar kasa da habaka tattalin arzikin kasa.

Ana samun kudi mai yawa daga man da aka tatsa na gyada kuma sannan kuma ana samun kudaden shiga daga gyadar da aka noma. A shekarun da suka wuce, gwamnatin kasar nan, na bai wa fannin na sarrafa gyadar mahimmanci sosai.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

Abubuwan Da Ake Bukata Ka Tanada Kafin Fara Tatsar Man Gyada:

Da farko dai, ana bukatar tabbatar da ka yi rijista da hukumar kula da ingancin abinci ta kasa (NAFDAC), za ka kuma dinga tuntubar kamfanin da ke cikin wannana sana’a, domin su dinga ba ka shawara.

Zuba Jari:

Bayan ka yi wa kamfanin rijista da hukumar ta (NAFDAC), hakan ya nuna a zahiri cewa, ka shirya shiga cikin aiji ke nan gadan-gadan ta hanyar zuba jarin naka. Za ka iya sayo kayan da za ka yi wannan aiki.

Mallakar Gyadar:

Abin farko da za ka fara tanada shi ne, gyadar, an fi yin nomanta, a Areawacin kasar nan da yankin Afirka maso yamma.

A Nijeiya, jihohin da aka fi yin noman gyada sun hada da,Kano da Kaduna da Taraba da Bauchi da Borno da Adamawa, inda wadannan jihohin, ke noman da yawan ta ya kai kimanin kashi 83 a cikin dari zuwa kashi 88.

Kayan Da Aka Fi Aikin Da Su: Kayan da ake fi yin aikin na tatsar man gyadan sun hada da, injin yin aikin.

Jarin Da Za Ka Zuba A Fannin: Ga wanda yake karamin dan kasuwa zai iya fara wa da kimanin naira miliyan 10.5 zuwa naira miliyan 15, amma ga wanda yake yana da kudi da yawa don shiga fannin, zai iya fara wa da naira miliyan 25 zuwa naira miliayan 65.

Yawan Ribar Da Ake Samu A Fannin: Ga wanda yake karami a fannin, zai iya samun ribar da ta kai ta naira miliyan 15 zuwa naira miliyan 22; inda kuma wanda shi mai karfi ne a fannin, zai iya samun kudaden shiga da su kai kimanin daga naira miliyan 35 zuwa naora miliyan 70.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GyadaManomaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zulum Ya Kai Wa Majinyata Ziyarar Ba-Zata Cikin Dare A Wasu Asibitocin Jihar

Next Post

2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

Related

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

2 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

3 days ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

3 days ago
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 
Noma Da Kiwo

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

5 days ago
Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA
Noma Da Kiwo

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

2 weeks ago
Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025
Noma Da Kiwo

Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025

2 weeks ago
Next Post
2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.