• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al’umar Mai’adua Na Bukatar Gyaran Masallacin Juma’arsu Da Ya Shafe Shekaru Ba Gyara

by Leadership Hausa
11 months ago
in Labarai
0
Al’umar Mai’adua Na Bukatar Gyaran Masallacin Juma’arsu Da Ya Shafe Shekaru Ba Gyara

Babban Masallacin Juma'a Na Mai'adua, Jihar Katsina

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mutanen yankin Mai’adua ta Jihar Katsina na kokawa kan matsalar gyaran masallaci da ta dame su tsawon lokaci.

Al’umar yankin sun ce a baya sun yi wannan koke kan matsalar babban masallacin juma’ar nasu da ke ƙaramar hukumar Mai’adua yanzu ma suna sake miko kokon bararsu kan dai wannan matsalar.

“Muna masu ƙara miƙa ƙoƙon bararmu ga illahirin masu hannu da shuni ‘ƴan siyasa da sauran masu niyya da su zo su bayar da rance ga Allah (S.W.A), su taimake mu wajen gyaran masallacin mu don girman Allah.”

Al'umar
Babban Masallacin Juma’a Na Mai’adua, Jihar Katsina

Wannan masallacin da kuke gani ya ɗauki tsawon shekaru sama da goma ba tare da an duba matsalolinsa ba, kuma shi ne babban masallacin Juma’a na Izala na ƙaramar hukumar Mai’adua.

Allah yasa ya a dace.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

Tags: Jihar KatsinaMai'adua
ShareTweetSendShare
Previous Post

NIS Ta Buɗe Cibiyar Fasfo Ta Zamani Da Za Ta Karaɗe Jihohin Edo Da Delta

Next Post

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mutane 3, Da Sace Wata Mata A Katsina

Related

Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Labarai

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

7 mins ago
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

1 hour ago
Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya
Rahotonni

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

2 hours ago
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Shiga Wata Ganawa Da Gwamnonin Jam’iyyar APC A Abuja

4 hours ago
Wani Soja Ya Hallaka Kwamandansa Ya Kuma Bindige Kansa Da Wasu Sojoji 2 A Sokoto
Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 3, Sun Kwato Makamai A Kaduna

4 hours ago
Shettima
Labarai

Dole Mu Yi Gaggawar Cire Tallafin Mai Ko Ya Halaka ‘Yan Nijeriya – Shettima

7 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Sako Wasu Mutum 2 Da Suka Sace A Wata Cocin Jihar Abiya 

'Yan Ta'adda Sun Kashe Mutane 3, Da Sace Wata Mata A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

June 2, 2023
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

June 2, 2023
Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

June 2, 2023
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

June 2, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Tinubu Ya Shiga Wata Ganawa Da Gwamnonin Jam’iyyar APC A Abuja

June 2, 2023
Wani Soja Ya Hallaka Kwamandansa Ya Kuma Bindige Kansa Da Wasu Sojoji 2 A Sokoto

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 3, Sun Kwato Makamai A Kaduna

June 2, 2023
Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

June 2, 2023
Nijeriya

Samar Da Kyakkyawar Makoma Ga Yaran Nijeriya

June 2, 2023
Shettima

Dole Mu Yi Gaggawar Cire Tallafin Mai Ko Ya Halaka ‘Yan Nijeriya – Shettima

June 2, 2023
Cire Tallafin Man Fetur Ba Nan Take Zai Fara Aiki Ba, Sai Karshen Watan Yuni – Tinubu 

Shugaban Nijeriya Na 16: Jan Aikin Da Ke Gaban Jagaban

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.