• Leadership Hausa
Tuesday, June 28, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mutane 3, Da Sace Wata Mata A Katsina

"Yanzu sun gwammace su kai hari da rana saboda suna da masaniyar cewa mutane da yawa sun je gona wasu kuma kasuwa don neman abincin yau da kullun."

by Muhammad
5 days ago
in Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Sako Wasu Mutum 2 Da Suka Sace A Wata Cocin Jihar Abiya 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kimanin mutane uku ne aka kashe a kauyen Bakiyawa da ke karamar hukumar Batagarawa a jihar Katsina a lokacin da wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan ta’adda ne suka mamaye yankin.

Wata majiya ta bayyana cewa an harbe wani mutumin kauyen a kafa yayin da wata matar aure mai suna Hawawu Yusuf ‘yar Ungwar Makera kuma maharan suka yi garkuwa da ita.

  • Al’umar Mai’adua Na Bukatar Gyaran Masallacin Juma’arsu Da Ya Shafe Shekaru Ba Gyara

A cewar majiyar wanda mazaunin unguwar ne, maharan sun kai farmaki kauyen ne da misalin karfe 4:00 na yammacin ranar Litinin, inda suke kan babura, inda suka yi nasarar kai harin na kusan mintuna 30 a yankin.

Ya kuma bayyana sunayen wadanda aka kashe a harin da suka hada da Aminu Abdulwahab da Musa Abubakar sai Sadiq Lawal.

Majiyar ta bayyana cewa: “A ‘yan kwanakin nan muna ganin yadda ‘yan bindiga suka kai hari a yankinmu. A dai dai mako guda da ya gabata da misalin karfe 2:30 na rana, ‘yan bindiga sun kai hari a unguwarmu tare da yin garkuwa da mutane shida. Wadanda aka kashe din dai har yanzu suna cikin dajin kasancewar babu wanda aka sako daga cikinsu.

Labarai Masu Nasaba

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Amince Da Dokar Hukunta ‘Yan Bindiga Da Sauran Laifuffuka

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

“A ranar Lahadi kuma, an yi garkuwa da daya daga cikin matasan unguwar kuma har yanzu ba a sake shi ba. A jiya Litinin da karfe 4 zuwa 4:30 na yamma, ‘yan bindigar sun sake kai farmaki cikin jama’ar inda suka kashe mutane uku.” Cewar majiyar.

Tags: 'Yan ta'addaGarkuwaHariKatsinaYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Al’umar Mai’adua Na Bukatar Gyaran Masallacin Juma’arsu Da Ya Shafe Shekaru Ba Gyara

Next Post

Majalisar Dattawa Zata Tantance Sunayen Ministocin Buhari Ranar Laraba Mai Zuwa

Related

Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara
Labarai

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Amince Da Dokar Hukunta ‘Yan Bindiga Da Sauran Laifuffuka

17 mins ago
Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu
Rahotonni

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

10 hours ago
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe
Labarai

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

11 hours ago
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika
Al'ajabi

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

12 hours ago
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna
Labarai

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

12 hours ago
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi
Labarai

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

12 hours ago
Next Post
Majalisar Dattawa Zata Tantance Sunayen Ministocin Buhari Ranar Laraba Mai Zuwa

Majalisar Dattawa Zata Tantance Sunayen Ministocin Buhari Ranar Laraba Mai Zuwa

LABARAI MASU NASABA

Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Amince Da Dokar Hukunta ‘Yan Bindiga Da Sauran Laifuffuka

June 28, 2022
Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

June 27, 2022
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

June 27, 2022
An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

June 27, 2022
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

June 27, 2022
Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

June 27, 2022
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

June 27, 2022
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

June 27, 2022
Buhari Ya Rantsar Da Ariwoola A Matsayin Sabon Alkalin Alkalai Na Kasa

‘Yan Bindiga Sun Sace DPO A Kaduna

June 27, 2022
Yawan Kwararru Masana Kimiyya Da Fasaha Na Kasar Sin Ya Karu Zuwa Miliyan 112 Da Dubu 341

Yawan Kwararru Masana Kimiyya Da Fasaha Na Kasar Sin Ya Karu Zuwa Miliyan 112 Da Dubu 341

June 27, 2022
ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.