Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Amai Da Gudawa Ya Kashe Sama Da Mutum 20 A Kebbi

by Tayo Adelaja
September 6, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
Rahotanni daga jihar Kebbi na cewa, sama da mutum 20 suka rasa rayukansu sakamakon cutar amai da gudawa da ta barke a Kauyukan : Tungar Buzu, Korama,  Samanaji da Keri a garin Shanga, a karamar hukumar Birnin Kebbi, sai kuma Fakai a karamar hukumar  Koko/Besse.
A ranar litinin da ta gabata Maryam Umar ‘yar shekaru 14 ta mutu a sanadiyyar cutar amai da gudawa a kauyen Tungar Buzu, a kauyen Kardi kuwa an tabbatar da mutuwar mutum uku.
Mazauna kauyukan suna cikin fargaba saboda yadda cutar take saurin yaduwa a tsakanin kauyukan, ita Maryam Umar ta zo ziyarar sallah ne a kauyen Tungar Buzu inda ta kamu da cutar.
SendShareTweetShare
Previous Post

Hutun Sallah: Shugaba Buhari Ya Koma Abuja

Next Post

Ba Na Tsoron Buhari Ya Kore Ni Daga Aiki – Ministar Mata

RelatedPosts

Tallafin Gwamnatin Kaduna

Rikita-rikitar Korar Ma’aikata a Kaduna: Ba A Zabe Ni Don Biyan Albashi Ba – el-Rufai

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Ibrahim Ibrahim Da Shehu Yahaya, Kaduna. …Ba Da Jimawa...

Gbajabiamila

Gbajabiamila Ya Zargi Jihohi Kan Tabbatar Da ‘Yancin Kananan Hukumomi

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Abuja Shugaban majalisar wakilai, Honarabul Femi...

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Mai Martaba Sarkin karaye...

Next Post

Ba Na Tsoron Buhari Ya Kore Ni Daga Aiki – Ministar Mata

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version