• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amarya Ta Fasa Auren Angonta Ranar Aure Kan Ƙin Saya Mata Wayar ₦150,000 A Kebbi

by Leadership Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Al'ajabi
0
Amarya Ta Fasa Auren Angonta Ranar Aure Kan Ƙin Saya Mata Wayar ₦150,000 A Kebbi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abun mamaki baya karewa, a ranar 26 ga watan Oktoba ne a garin shanga da ke jihar Kebbi, wata Amarya mai suna Sadiya, ta bijire ta ce, tafasa auren Angonta saboda ya ce, ba shi da damar siya mata waya ta Naira 150,000.

 

Wakilinmu Abubakar Sadeeq Shanga, ya ruwaito cewa, Jama’a sun hallara ɗaurin aure kwatsam sai ga labarin amaryar ta fasa auren Saboda Ango yaki ya siya mata waya babba ta kusan kimanin Naira 150,000.

  • Shin Ahmed Musa Zai Iya Dawowa Da Rigarsa A Super Eagles Kuwa?
  • NNPP Ta Lashe Kujerun Shugabannin Kananan Hukumomi 44 Da Kansiloli 484 Na Jihar Kano

Kafin Aure, al’ummar karamar hukumar mulki ta Shanga sun shimfida dokar cewa, ya zama wajibi sai anyi awo na gwajin jini ga duk masu shirin Aure kafin a daura aure domin tabbatar da lafiyar ko wannensu.

 

Labarai Masu Nasaba

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

Amaryar ta yi amfani da wannan damar ce, ta cewa, ba za ta je awon ba sai angon ya saya mata waya ta naira dubu ɗari da hamsin(150k) shi kuma ba shi da halin sayen, kawai sai amaryar ta yanke hukuncin idan babu wayar ita ta fasa auren kuma haka ta faru.

 

Da yake shi Allah a koda yaushe mai adalci ne ga bayin sa, nan take cikin ƙawayen amaryar, wata tace, idan shi angon ya amince, ta yarda a ɗaura auren da ita, abinda zai baku mamaki shi ne, ita ƙawar amaryar sunan su daya da amaryar wato (SADIYA), Alhamdulillah cikin yardar Allah da ikon sa yan’uwan ƙawar amaryar duk sun yarda sun amince kuma an ɗaura auren.

 

Daga gefen gidan angon kuma, Uwar marayun shanga, Hajiya Saudatu Abdullahi Shanga, uwa ga ango ta ɗauke ma Iyayen Amaryar nauyin kayan ɗaki gaba ɗaya kuma taba amaryar kuɗi Naira nubu hamsin (50k) idan taje gidan mijinta ta nemi sana’a domin ta taimakama mijinta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Diri Ya Amince Da Sabon Mafi Karancin Albashi Na ₦80,000 Ga Ma’aikatan Bayelsa

Next Post

Tsautsayi: Ƴan Jari Bola 7 Sun Mutu A Abuja

Related

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 
Al'ajabi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

1 week ago
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi
Al'ajabi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

1 month ago
An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano
Al'ajabi

An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano

2 months ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Kama Matashi Kan Zargin Kashe Mahaifinsa Har Lahira A Jigawa

2 months ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Al'ajabi

’Yansanda Sun Kama ‘Yar Shekara 40 Bisa Zargin Yi Wa Almajiri Fyaɗe A Bauchi

2 months ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa Da Taɓarya A Bauchi

4 months ago
Next Post
Tsautsayi: Ƴan Jari Bola 7 Sun Mutu A Abuja

Tsautsayi: Ƴan Jari Bola 7 Sun Mutu A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.