• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Ajalin Mutane 7 A Afirka Ta Kudu 

by Sadiq
3 years ago
in Kasashen Ketare
0
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Ajalin Mutane 7 A Afirka Ta Kudu 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Afirka ta Kudu ta ayyana dokar ta baci a kasar a ranar Litinin yayin da ambaliyar ruwa ta afkawa larduna bakwai daga cikin tara na kasar, lamarin da ya lalata tituna da gadoji tare da kashe akalla mutane bakwai.

An yi ruwan sama kamar da bakin kwarya a sassan kasar, kuma ana sa ran za a ci gaba da samun ruwan sama kamar yadda hukumar kula da yanayi ta kasar ta bayyana.

  • Badakalar Kudade: Za A Ci Gaba Da Sauraran Karar Da EFCC Ta Shigar Da Matar Gwamnan Kogi
  • Ina Goyon Bayan Duk ‘Yan Takarar APC Dari Bisa Dari – Buhari

Sanarwar ta ce gwamnati ta “Ayyana wani yanayi na Iftila’i na kasa don ba da damar daukar matakan da suka dace don magance tasirin ambaliyar ruwa” da ta shafi larduna bakwai, musamman a gabar tekun gabashin kasar.

Cibiyoyin agaji sun ba da rahoton mutuwar mutane bakwai kawo yanzu amma ba a bayyana adadin mutanen kasar ba.

Mutane biyar ne suka mutu a lardin KwaZulu-Natal da ke kudu maso gabashin kasar, in ji Nonala Ndlovu, kakakin hukumar agajin gaggawa na lardin COGTA.

Labarai Masu Nasaba

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

Wani jariri da aka haifa yana cikin wadanda suka mutu, in ji COGTA a cikin wata sanarwa.

Wasu mutane da dama sun bace bayan da suka yi kokarin tsira da ransu.

An bayar da rahoton mutuwar wasu mutane biyu a lardin Mpumalanga da ke arewa maso gabashin kasar, kamar yadda hukumomin yankin suka sanar.

A arewacin Limpopo, asibiti, tituna, da gadoji sun lalace, yayin da motoci ruwan ya tafi da su.

Sanarwar da fadar shugaban kasar ta fitar ta ce “A fannin noma, manoma sun yi asarar amfanin gona da kuma asarar dabbobi.”

A bara, Afirka ta Kudu ta fuskanci ambaliyar ruwa mafi muni, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane fiye da 400.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Afrika Ta KuduAmbaliyar RuwaDokar Ta Baci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Neja Ta Bayar Umarnin Kama Duk Wanda Ya Ki Karbar Tsofaffin Kudi

Next Post

Boko Haram Ta Hallaka Malaman Makaranta Sama Da 2000 A Shekara 8

Related

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Kasashen Ketare

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

5 days ago
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan
Kasashen Ketare

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

2 weeks ago
Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi
Kasashen Ketare

Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

2 weeks ago
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida
Kasashen Ketare

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

3 weeks ago
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha
Kasashen Ketare

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

3 weeks ago
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda
Kasashen Ketare

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

3 weeks ago
Next Post
Boko Haram Ta Hallaka Malaman Makaranta Sama Da 2000 A Shekara 8

Boko Haram Ta Hallaka Malaman Makaranta Sama Da 2000 A Shekara 8

LABARAI MASU NASABA

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.