ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Ajalin Mutane 7 A Afirka Ta Kudu 

by Sadiq
4 years ago
Ambaliyar Ruwa

Kasar Afirka ta Kudu ta ayyana dokar ta baci a kasar a ranar Litinin yayin da ambaliyar ruwa ta afkawa larduna bakwai daga cikin tara na kasar, lamarin da ya lalata tituna da gadoji tare da kashe akalla mutane bakwai.

An yi ruwan sama kamar da bakin kwarya a sassan kasar, kuma ana sa ran za a ci gaba da samun ruwan sama kamar yadda hukumar kula da yanayi ta kasar ta bayyana.

  • Badakalar Kudade: Za A Ci Gaba Da Sauraran Karar Da EFCC Ta Shigar Da Matar Gwamnan Kogi
  • Ina Goyon Bayan Duk ‘Yan Takarar APC Dari Bisa Dari – Buhari

Sanarwar ta ce gwamnati ta “Ayyana wani yanayi na Iftila’i na kasa don ba da damar daukar matakan da suka dace don magance tasirin ambaliyar ruwa” da ta shafi larduna bakwai, musamman a gabar tekun gabashin kasar.

ADVERTISEMENT

Cibiyoyin agaji sun ba da rahoton mutuwar mutane bakwai kawo yanzu amma ba a bayyana adadin mutanen kasar ba.

Mutane biyar ne suka mutu a lardin KwaZulu-Natal da ke kudu maso gabashin kasar, in ji Nonala Ndlovu, kakakin hukumar agajin gaggawa na lardin COGTA.

LABARAI MASU NASABA

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

Wani jariri da aka haifa yana cikin wadanda suka mutu, in ji COGTA a cikin wata sanarwa.

Wasu mutane da dama sun bace bayan da suka yi kokarin tsira da ransu.

An bayar da rahoton mutuwar wasu mutane biyu a lardin Mpumalanga da ke arewa maso gabashin kasar, kamar yadda hukumomin yankin suka sanar.

A arewacin Limpopo, asibiti, tituna, da gadoji sun lalace, yayin da motoci ruwan ya tafi da su.

Sanarwar da fadar shugaban kasar ta fitar ta ce “A fannin noma, manoma sun yi asarar amfanin gona da kuma asarar dabbobi.”

A bara, Afirka ta Kudu ta fuskanci ambaliyar ruwa mafi muni, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane fiye da 400.

MASU ALAKA

Ambaliyar Ruwa
Kasashen Ketare

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

August 23, 2026
Ambaliyar Ruwa
Kasashen Ketare

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

August 23, 2026
Ambaliyar Ruwa
Kasashen Ketare

Rasha Da Ukraine Sun Zafafa Hare-hare Kan Juna Bayan Yaƙinsu Ya Ɗauki Sabon Salo

August 22, 2026
Next Post
Boko Haram Ta Hallaka Malaman Makaranta Sama Da 2000 A Shekara 8

Boko Haram Ta Hallaka Malaman Makaranta Sama Da 2000 A Shekara 8

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.