Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Amurka Na Binciken Kashe Sojojinta Huɗu A Nijer

by Tayo Adelaja
October 22, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sakataren tsaron Amurka Jim Mattis ya ce rundunar soja na binciken mutuwar sojojin Amurka huɗu a Nijer da suka mutu a farkon wannan wata a hannun mayakan jihadin Islama.

Yayin da ake dawo wa da gawar ɗaya daga cikin sojojin a jiharsa ta Florida a wannan mako, Mattis ya ce rundunar za ta fidda sabuwar sanarwa da zarar ta samu bayanai a cikin lokaci.

samndaads

Ya ce ana bincike a kan rashi da muka yi na dakarunmu. Mu a ma’aikatar tsaron muna son mu san abin da muke faɗi kafin mu bayyanar da su, kuma a wannan lokaci ba mu da cikakken bayanai a kan wannan batu. Zamu fitar da bayanai cikin gaggawa kamar yadda za su shigo mana, saboda muna alfahari da dakarunmu. Kamar yadda kuka sani, muna gudanar da bincike duk lokacin da aka kashe mana sojoji.

An kashe sojojin ne a farkon wannan wata a wani kwantan ɓauna da mayaƙan jihadin Isama suka yi wa dakarun Amurka da na Nijer a wani faɗda da ya yi sanadiyar kashe sojojin Nijer guda huɗu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Somaliya Za Ta Ƙaddamar Gagarumin Yaƙi Kan Al-Shabab

Next Post

‘An Gano Wasiƙun Soyayya Da Obama Ya Rubuta Wa Budurwarsa’

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
4 days ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
4 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
1 week ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

‘An Gano Wasiƙun Soyayya Da Obama Ya Rubuta Wa Budurwarsa’

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version