• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Ta Lahanta Taiwan Na Kasar Sin Ta Hanyar Sayarwa Yankin Da Makamai

by CGTN Hausa and Sulaiman
5 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Ta Lahanta Taiwan Na Kasar Sin Ta Hanyar Sayarwa Yankin Da Makamai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, shugaban Amurka Joe Biden ya sa hannu kan dokar ba da izinin tsaron kasa ta (NDAA) ta shekarar kasafin kudi ta 2025. Inda ake yanke shawarar ware kudin ayyukan soja da yawansu ya kai dalar biliyan 895, adadin ya kai matsayin koli a tarihin kasar, matakin da ya bayyana burin Washington a bangaren bukatun karuwar kasafin kudin soja.

Dokar tana yunkurin samun daidaito ta hanyar shafawa kasar Sin bakin fenti har fiye da sau 10, inda ta yi ikirarin cewa wai kasar Sin barazana ce, baya ga haka, ta tsoma baki cikin batun yankin Taiwan, ta kuma ingiza manufar samarwa yankin taimakon makamai, wanda hakan tamkar sako ne maras dacewa ga ’yan awaren yankin Taiwan.

  • Mutum 2 Sun Mutu Yayin Da ‘Yansanda Suka Ceto Mutum 10 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Katsina
  • Boko Haram Sun Kashe Mutum 2, Sun Jikkata 3 A Borno

Alal hakika, sau da dama Sin ta sha bayyana matsayin da ta dade tana tsayawa a kai game da batun Taiwan, wato “Muradu masu tushe na kasar Sin, kuma abu mafi muhimmanci ga huldar kasashen biyu”.

A watan da ya gabata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da takwaransa na Amurka Joe Biden, yayin da suke ziyarar aiki a Peru, inda suka tattauna tare da cimma matsaya daya kan dabaru 7, da wasu abubuwa masu muhimmanci 4 da dole ne bangarorin biyu su nacewa.

Daga cikin muhimman abubuwan 4, batun Taiwan ne mafi muhimmanci. Kuma yayin ganawar tasu, Biden ya nanata kin amincewa da sabon salon yakin cacar baka, da kin nuna goyon bayan ’yan awaren yankin Taiwan, da dai sauran alkawura na siyasa. Amma, ba da dadewa ba, Amurka ta yi watsi da alkawarinta, ta nuna fuska biyu kan batun yankin Taiwan, matakin zai haifar da rashin tabbaci ga yankin.

Labarai Masu Nasaba

A Koyi Darasi Daga Tarihi

Kada A Bata Ran Mahaifiya

Sabuwar gwamnatin Amurka mai jiran gado, za ta fara jan ragamar kasar nan da kwanaki 20 masu zuwa. Dole ne Amurka ta yi taka tsantsan kan batun Taiwan, idan tana son wanzar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin, da nacewa ga hadaddun sanarwoyi 3 na tsakanin kasashen biyu, da cika alkawarinta da ta yi game da kasar Sin, da bayyana matsayinta a fili, don gane da adawa da ware Taiwan daga babban yankin Sin, da goyon bayan dunkulewar kasar Sin cikin lumana. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Boko Haram Sun Kashe Mutum 2, Sun Jikkata 3 A Borno

Next Post

Sojoji Sun Kama Mutane 20 Kan Zargin Kashe-kashe A Jihar Filato

Related

A Koyi Darasi Daga Tarihi
Daga Birnin Sin

A Koyi Darasi Daga Tarihi

6 hours ago
Kada A Bata Ran Mahaifiya
Daga Birnin Sin

Kada A Bata Ran Mahaifiya

7 hours ago
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka
Daga Birnin Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

9 hours ago
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

10 hours ago
Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

11 hours ago
Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali

13 hours ago
Next Post
Ta’addanci

Sojoji Sun Kama Mutane 20 Kan Zargin Kashe-kashe A Jihar Filato

LABARAI MASU NASABA

A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

May 11, 2025
Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

May 11, 2025
2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

INEC Na Samun Matsin Lamba Don Kar Ta Yi Wa TNN Rajista — Kakakinta

May 11, 2025
Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

May 11, 2025
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.