• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Cafke Daliban Da Suka Lakada Wa Malaminsu Duka A Jihar Ogun

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 years ago
Ogun

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Ogun, ta tabbatar da cafke wasu daliban makarantar sakandaren Comprehensive High School da ke karamar hukumar Ilisan-Remo, Ikenne a cikin jihar kan lakada wa Malaminsu duka.

Kakakin rundunar ‘yansandan jiha,  Omolola Odutola ne ya tabbatar da afkuwar lamarin a garin Abeokuta.

  1. Muhimman Abubuwan Da Takardar Karin Kudin Makarantar Sakandaren Gwamnatin Tarayya Ta Kunsa

Lamarin ya afku ne a ranar Talatar da ta gabata inda gungun daliban su goma, aka zarge su da dukan malamin mai suna Kolawole Shonuga sabida ya kama daya daga cikinsu yana magudin jarrabawa da suke kan zanawa a makarantar.

Hakan ne ya harzika dalibin mai shekaru 18 da sauran tsagerun abokansa dalibai, inda suka yi wa Malamin kwanton bauna akan hanyarsa bayan tashi daga makaranta, suka lakada masa duka.

‘Yan sanda na ofishin gundumar Remo ne, suka kawo wa malamin dauki, inda suka kamo dalibai goma da ake zargi da aikata laifin.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Tuni dai, an gurfanar da su a gaban kotu bisa wannan ta’asar da suka aikata.

Shugaban kungiyar malaman makarantun sakandare reshen jihar (ASUSS), Felix Agbesanwa ya bukaci abi wa malaman hakkinsa kan cin zarafin da daliban suka yi masa, inda kuma ya nuna damuwarsa akan rayuwar malaman jihar.

Agbesanwa ya kuma jaddada cewa, dole ne daliban da ake zargin, su fuskanci hukunci domin hakan ya zama izina ga sauran daliban da za su yi tunanin aikata irin wannan dabbancin a nan gaba.

Gwamnatin jihar ta bakin mai bata shawara ta mussaman kan ilimi, kimiyya da fasaha Farfesa Abayomi Arigbabu ta yi tir da aikata ta’asar da daliban suka yi, inda ta gargadi Iyayen dalibai a jihar da su tabbatar da suna sa ido kan tarbiyar ‘ya’ayansu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya
Rahotonni

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki
Rahotonni

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Next Post
Cire Tallafin Fetur: Ma’aikata A Jihar Kwara Sun Samu Karin Naira 10,000 Kan Albashinsu

Cire Tallafin Fetur: Ma'aikata A Jihar Kwara Sun Samu Karin Naira 10,000 Kan Albashinsu

LABARAI MASU NASABA

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025
Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

October 25, 2025
Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

October 25, 2025

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kaya Na Shekarar 2025, Kamfanin Nestlé Pure Life

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.