• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taron Manyan Jami’ai Karo Na 16 Na Dandalin FOCAC

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Gudanar Da Taron Manyan Jami’ai Karo Na 16 Na Dandalin FOCAC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da taron manyan jami’ai karo na 16, na dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC a birnin Beijing, fadar mulkin ksar Sin. Yayin taron na jiya Litinin, an nazarci rahoton kasar Sin game da aiwatar da sakamakon taron ministoci na 8, na kasashe mambobin dandalin, tare da musayar ra’ayoyi game da shirin gudanar da sabon taron shekarar dandalin na 2024 dake tafe.

Cikin jawabin da ya gabatar yayin taron, mataimakin ministan harkokin wajen kasar Sin Deng Li, ya ce Sin a shirye take ta hada gwiwa, da amincewar juna tsakaninta da nahiyar Afirka, tana kuma fatan wanzar da zaman lafiya da daidaito, da musaya, da koyi da juna tsakaninta da sauran sassan wayewar kai, kana ta shirya tunkarar taron na FOCAC na shekarar badi.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Karbi ‘Yan Nijeriya 108 Da Suka Makale A Nijar
  • Rashin Tsaro: Gwamnatin Katsina Za Ta Fara Bai Wa Malamai Da Masu Unguwanni Alawus

Deng Li ya ce, ta hanyar aiwatar da matakan yin aiki tare kan turbar zamanintarwa, Sin da kasashen Afirka, za su bude sabon babin samar da ci gaba, da inganta kai tsakanin kasashe masu tasowa.

A sasa bangare kuwa, babban mashawarcin shugaban kasar Senegal kan harkokin waje, kuma jagoran hadin gwiwa na taron Oumar Demba Ba, cewa ya yi tun kafuwar dandalin FOCAC, kasashen Afirka da Sin sun ci gaba da bunkasa hadin gwiwarsu bisa abota, da martaba juna, da amincewar juna, da kuma cin moriya tare.

Demba Ba ya kuma godewa kasar Sin bisa yadda ta aiwatar da tarin ayyukan more rayuwa a sassan kasashen Afirka, ta kuma nunawa duniya aniyar samar da gajiya bisa hadin gwiwa, wanda hakan ya haifar da dunkulewa, da daidaito, da managarcin tsarin hadin gwiwa, wanda ke tabbatar da bunkasuwa a nan gaba.

Labarai Masu Nasaba

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Daga nan sai jami’in ya godewa yadda Sin din ta goyi bayan shigar kungiyar AU cikin kungiyar G20, da irin kyakkyawar rawar da ta taka wajen inganta wakilcin kasashe masu tasowa, da ingiza sauye-sauye a tsarin gudanarwa na kasa da kasa bisa adalci da sanin ya kamata.

Taron na jiya Litinin dai ya hallara kusan manyan baki 300, da jami’ai da wakilai daga Sin, da na kasashen Afirka 53, da mambobin hukumar zartaswar kungiyar AU, da sauran dandaloli, baya ga masu sa ido daga wasu hukumomin kasa da kasa da na shiyyoyi. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: MDDUN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Za Ta Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa A 28 Ga Oktoba 

Next Post

An Kwato Bindiga AK47 Guda 150 A Minna Bayan Artabu

Related

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 
Daga Birnin Sin

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

12 minutes ago
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka
Daga Birnin Sin

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

2 hours ago
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya
Daga Birnin Sin

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

3 hours ago
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo
Daga Birnin Sin

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

20 hours ago
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

21 hours ago
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

22 hours ago
Next Post
Minna

An Kwato Bindiga AK47 Guda 150 A Minna Bayan Artabu

LABARAI MASU NASABA

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.